Home Taska Page 270

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Kungiyoyin Malaman Jami’a SSANU da NASU Suna Zanga-Zangar Lumana a Abuja

0
Kungiyoyin Malaman Jami'a SSANU da NASU Suna Zanga-Zangar Lumana a  Abuja Wasu kungiyoyin malaman jami'a sun fito zanga-zangar lumana a babban birnin tarayya Abuja. Kungiyoyin sun fito ne dan nuna kokensu dangane da tsarin IPPIS. Sun kuma bayyana kukansu na rashin biyan...

Yadda Kungiyar Maza Masu Rowa ta Bunkasa a Sauran Kasashen Afirka

0
Yadda Kungiyar Maza Masu Rowa ta Bunkasa a Sauran Kasashen Afirka Kungiyar samari masu masu matse aljihu ta fara bunkasa zuwa sauran kasashen Afirka. Wasu daga cikin kasashen da suka bude rassan kungiyar sun hada da Ghana, Liberia, Uganda, Malawi da...

Musayar Wuta: Dakarun Rundunar Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Biyar, Sun yi Ranshin Jami’i...

0
Musayar Wuta: Dakarun Rundunar Sojoji Sun Kashe 'Yan Bindiga Biyar, Sun yi Ranshin Jami'i Daya a Katsina   An yi musayar wuta tsakanin 'yan bindiga da dakarun rundunar sojoji a kananan hukumomin jihar Katsina guda biyu. A yayin dukkan musayar wutar, dakarun...

Hukuncin Kisa: Kotun Sojoji ta Yankewa Sojan da Ya Kashe Kwamandansa

0
Hukuncin Kisa: Kotun Sojoji ta Yankewa Sojan da Ya Kashe Kwamandansa Kotun sojoji dake zamanta a Maiduguri, jahar Borno ta yankewa jami'in soja, Azunna Maduabuchi hukuncin kisa kan laifin kisan kwamandansa, Laftanal Babakaka Ngorji. Kotun ta yanke a kashe shi ta...

Daddy Hezekiah ya yi Kira ga Gwamnatin Najeriya Kan Cin Bashin Kasar Sin

0
Daddy Hezekiah ya yi Kira ga Gwamnatin Najeriya Kan Cin Bashin Kasar Sin Shugaban cocin Living Christ Mission Incorporated ya soki Gwamnatin APC Daddy Hezekiah ya ce karbo bashi daga hannun Gwamnatin Sin ya na da illa. Faston ya ce an murde...

Ba Daidai ba ne ASUU ta yi Ikirarin Cewa Babu Wasu Ka’idoji da za...

0
Ba Daidai ba ne ASUU ta yi Ikirarin Cewa Babu Wasu Ka'idoji da za a bi Wajen Bude Makarantu - Shugabannin Jami'o'i Wasu daga cikin shugabannin jami'o'i sun nuna rashin amicewarsu da maganar ASUU akan bude makarantu. Shugabannin sun bayyana shirinsu...

Karin Haske Kan Batun Sakin Mata a Wasan Kwaikwayo Daga Dakta Bashir Aliyu

0
Karin Haske Kan Batun Sakin Mata a Wasan Kwaikwayo Daga Dakta Bashir Aliyu Shahararren malamin addinin Musulunci, Dr Bashir Aliyu ya yi karin haske kan batun sakin mata a wasan kwaikwayo. Dr Bashir yace duk mutumin da ya furta saki ga...

Oyo: Rundunar ‘Yan Sanda ta Damke Fulani 47 Dauke da Makamai

0
Oyo: Rundunar 'Yan Sanda ta Damke Fulani 47 Dauke da Makamai Rundunar 'yan sanda sun kame wasu Fulani da ake zargi masu garkuwa da mutane ne. An kama Fulanin da gungun muggan makamai a wani yankin jahar Oyo. 'Yan sanda sun bayyana...

Hukumar Kwastam ta Kama Alburusai 5,200 a Cikin Kayan Amfani

0
Hukumar Kwastam ta Kama Alburusai 5,200 a Cikin Kayan Amfani   Hukumar kwastam ta sake kama wasu alburusai da yawansu ya kai dubu biyar da dari biyu a boye a cikin wasu kayan amfani. Shugaban ofishin hukumar kwastam da ke Owerri a...

Badala: An Gurfanar da Wadanda Suka Hada Chasun a Gaban Kotu

0
Badala: An Gurfanar da Wadanda Suka Hada Chasun a Gaban Kotu An gurfanar da wadanda suka shirya chasun badala a Kaduna ciki har da kakakin PDP. Wadanda a ka kaman sun musanta zargin da ake musu yayin da kotu ta bada...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno