Kungiyoyin Malaman Jami’a SSANU da NASU Suna Zanga-Zangar Lumana a Abuja
Kungiyoyin Malaman Jami'a SSANU da NASU Suna Zanga-Zangar Lumana a Abuja
Wasu kungiyoyin malaman jami'a sun fito zanga-zangar lumana a babban birnin tarayya Abuja.
Kungiyoyin sun fito ne dan nuna kokensu dangane da tsarin IPPIS.
Sun kuma bayyana kukansu na rashin biyan...
Yadda Kungiyar Maza Masu Rowa ta Bunkasa a Sauran Kasashen Afirka
Yadda Kungiyar Maza Masu Rowa ta Bunkasa a Sauran Kasashen Afirka
Kungiyar samari masu masu matse aljihu ta fara bunkasa zuwa sauran kasashen Afirka.
Wasu daga cikin kasashen da suka bude rassan kungiyar sun hada da Ghana, Liberia, Uganda, Malawi da...
Musayar Wuta: Dakarun Rundunar Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Biyar, Sun yi Ranshin Jami’i...
Musayar Wuta: Dakarun Rundunar Sojoji Sun Kashe 'Yan Bindiga Biyar, Sun yi Ranshin Jami'i Daya a Katsina
An yi musayar wuta tsakanin 'yan bindiga da dakarun rundunar sojoji a kananan hukumomin jihar Katsina guda biyu.
A yayin dukkan musayar wutar, dakarun...
Hukuncin Kisa: Kotun Sojoji ta Yankewa Sojan da Ya Kashe Kwamandansa
Hukuncin Kisa: Kotun Sojoji ta Yankewa Sojan da Ya Kashe Kwamandansa
Kotun sojoji dake zamanta a Maiduguri, jahar Borno ta yankewa jami'in soja, Azunna Maduabuchi hukuncin kisa kan laifin kisan kwamandansa, Laftanal Babakaka Ngorji.
Kotun ta yanke a kashe shi ta...
Daddy Hezekiah ya yi Kira ga Gwamnatin Najeriya Kan Cin Bashin Kasar Sin
Daddy Hezekiah ya yi Kira ga Gwamnatin Najeriya Kan Cin Bashin Kasar Sin
Shugaban cocin Living Christ Mission Incorporated ya soki Gwamnatin APC
Daddy Hezekiah ya ce karbo bashi daga hannun Gwamnatin Sin ya na da illa.
Faston ya ce an murde...
Ba Daidai ba ne ASUU ta yi Ikirarin Cewa Babu Wasu Ka’idoji da za...
Ba Daidai ba ne ASUU ta yi Ikirarin Cewa Babu Wasu Ka'idoji da za a bi Wajen Bude Makarantu - Shugabannin Jami'o'i
Wasu daga cikin shugabannin jami'o'i sun nuna rashin amicewarsu da maganar ASUU akan bude makarantu.
Shugabannin sun bayyana shirinsu...
Karin Haske Kan Batun Sakin Mata a Wasan Kwaikwayo Daga Dakta Bashir Aliyu
Karin Haske Kan Batun Sakin Mata a Wasan Kwaikwayo Daga Dakta Bashir Aliyu
Shahararren malamin addinin Musulunci, Dr Bashir Aliyu ya yi karin haske kan batun sakin mata a wasan kwaikwayo.
Dr Bashir yace duk mutumin da ya furta saki ga...
Oyo: Rundunar ‘Yan Sanda ta Damke Fulani 47 Dauke da Makamai
Oyo: Rundunar 'Yan Sanda ta Damke Fulani 47 Dauke da Makamai
Rundunar 'yan sanda sun kame wasu Fulani da ake zargi masu garkuwa da mutane ne.
An kama Fulanin da gungun muggan makamai a wani yankin jahar Oyo.
'Yan sanda sun bayyana...
Hukumar Kwastam ta Kama Alburusai 5,200 a Cikin Kayan Amfani
Hukumar Kwastam ta Kama Alburusai 5,200 a Cikin Kayan Amfani
Hukumar kwastam ta sake kama wasu alburusai da yawansu ya kai dubu biyar da dari biyu a boye a cikin wasu kayan amfani.
Shugaban ofishin hukumar kwastam da ke Owerri a...
Badala: An Gurfanar da Wadanda Suka Hada Chasun a Gaban Kotu
Badala: An Gurfanar da Wadanda Suka Hada Chasun a Gaban Kotu
An gurfanar da wadanda suka shirya chasun badala a Kaduna ciki har da kakakin PDP.
Wadanda a ka kaman sun musanta zargin da ake musu yayin da kotu ta bada...













