Home Taska Page 3

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Mutane 50,000 Sun Rasa Mahallinsu a Sudan ta Kudu – MDD

0
Mutane 50,000 Sun Rasa Mahallinsu a Sudan ta Kudu - MDD   Majalisar ɗinkin duniya ta ce mutum 50,000 sun rasa matsugunansu a Sudan ta Kudu sakamakon sabon rikicin siyasar da aka soma a ƙarshen watan da ya gabata. Shugabar da ke...

Ana Buƙatar Sama da Dala Biliyan 50 Domin Sake Gina Gaza

0
Ana Buƙatar Sama da Dala Biliyan 50 Domin Sake Gina Gaza   An ƙiyasta cewa aikin sake gina Zirin Gaza da Gaɓar Yamma zai laƙume kuɗi sama da dala biliyan 50 kuma zai kwashe tsawon shekara 10. Majalisar Dinkin Duniya da Tarayyar...

Jerin Sabbin Jihohi 31 da Majalisar Wakilan Najeriya ta Bayar da shawarar ƙirƙira

0
Jerin Sabbin Jihohi 31 da Majalisar Wakilan Najeriya ta Bayar da shawarar ƙirƙira   Kwamitin sake nazarin kundin tsarin mulkin Najeriya na majalisar wakilan ƙasar ya bayar da shawarar ƙirƙiro ƙarin sabbin jihohi 31 a ƙasar. Mataimakin kakakin majalisar wakilan ƙasar, Hon.Benjamin...

Jami’ar Abuja: Farfesa Manko ta Maye Gurbin Farfesa Aisha Maikudi

0
Jami'ar Abuja: Farfesa Manko ta Maye Gurbin Farfesa Aisha Maikudi   Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya sauke Farfesa Aisha Maikudi daga muƙaminta na shugabancin Jamai'ar Yakubu Gawon da ke Abuja da aka fi sani da Jami'ar Abuja. Cikin wata sanarwa da kakakin...

ƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Birgediya Janar Maharazu Tsiga

0
ƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Birgediya Janar Maharazu Tsiga   Jihar Katsina - A wani al’amari mai ban tsoro, ‘yan bindiga sun kai mummunan hari a garin Tsiga da ke ƙaramar hukumar Bakori a jihar Katsina. Jaridar Leaderhsip ta tattaro cewa...

Gwamnatin Ghana ta Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2025

0
Gwamnatin Ghana ta Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2025   Gwamnatin Ghana ta sanar da rage kuɗin aikin Hajjin shekarar 2025 daga cedi 75,000 zuwa cedi 62,000, wanda yayi daidai da dala $4,130. Wannan na daga cikin matakin cika alƙawarin da shugaban ƙasar,...

Takar Dakon Man Fetur ta ƙone a Adamawa

0
Takar Dakon Man Fetur ta ƙone a Adamawa   Rahotanni daga Yola, babban birnin jihar Adamawa da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa gobara ta tashi a lokacin da wata tankar dakon man fetur ke sauke mai a wani gidan...

Hukumar NAHCON ta ƙara Wa’adin Biyan Kuɗin Aikin Hajjin 2025

0
Hukumar NAHCON ta ƙara Wa'adin Biyan Kuɗin Aikin Hajjin 2025   Hukumar aikin hajji ta Najeriya NAHCON ta ƙara wa'adin biyan kuɗin aikin hajjin bana zuwa ranar 10 ga watan Fabrairun 2025. A cikin wata sanarwa da mataimakiyar daraktar sashen watsa labarai...

Fitaccen Mai Yin Barkwanci a Kafafen Sada Zumunta, Dan Bello ya yi Rijiyar Burtsaye...

0
Fitaccen Mai Yin Barkwanci a Kafafen Sada Zumunta, Dan Bello ya yi Rijiyar Burtsatse a Katsina   Jihar Katsina – Fitaccen mai yin barkwanci a kafafen sada zumunta, Bello Habib Galadanci, wanda aka fi sani da Dan Bello, ya yi abin...

An Kashe Sama da Jami’an Tsaro 326 – Rahoto

0
An Kashe Sama da Jami'an Tsaro 326 - Rahoto   Abuja - Akalla jami’an tsaro 326 ne aka ce sun rasa rayukansu yayin gudanar da aikin su a tsakanin Janairun 2023 zuwa Janairun 2024. Jami’an da aka kashe sun fito daga hukumomin...
- Advertisement -
Latest News
Firaiministan Isra'ila ya yi Barazanar ƙwace Yankunan GazaMutane 14 sun Mutu, 886 Sun Kamu da Cutar Kwalara a Najeriya - NCDCSojojin Sudan sun ƙwato Filin Jirgin Saman Khartoum Daga Hannun Dakarun RSFAllah ya yi wa Abdullahi Tanka Galadanci RasuwaBabu Tabbas ko Zan Tsaya Takara a Zaɓen 2027 - Atikuƙungiyar Boko Haram ta Kashe Sojoji da Dama a BornoNatasha: An yi sa-in-sa a Majalisar DattawaHajji/Umara: Ana Ci gaba da Jan Hankalin Masu ɗauke-ɗauken Hoto a HaramiAn Rantsar Janar Tchiani a Matsayin Shugaban Riƙo na Jamhuriyar NijarƘudurin Cire Kariya ga Gwamnoni ya Tsallake Karatu na Biyu a Majalisar WakilaiAƙalla Falasɗinawa 85 ne Suka Rasa Rayukansu a Sabon Hare-Haren Isra'ilaƳan Bindiga sun yi Awon Gaba da Gomman Fasinjoji a HabashaHamas ta Harba wa Isra'ila Rokoki UkuNimet ta yi Gargaɗi Kan ɓullar Cutar SanƙarauShugaba Tinubu ya Yaba wa Majalisa Kan Tabbatar da Dokar Ta-ɓaci a Jihar Ribas