BPE: Za a Saida Afam a Kan Kudi Naira Biliyan 105
BPE: Za a Saida Afam a Kan Kudi Naira Biliyan 105
Ana sa ran yau a kammala cinikin saida Afam Power Plant a Aso Villa.
Gwamnatin Tarayya za ta saida wa ‘yan kasuwa wurin samar da wutan.
Za a saida wa Transcorp...
Indonesia: An Haramta Siyar da Kayayyakin Faransa
Indonesia: An Haramta Siyar da Kayayyakin Faransa
Shaguna a kasar Indonesia sun dakatar da siyar da kayayyakin kasar Faransa.
Hakan mataki ne da suka dauka domin yin Allah-wadai da batancin da aka yi wa Annabi Muhammad a Faransa.
Sun ce sun gwammaci...
Kogi: Kotu ta Umarci Jahar Da ta Biya Korarren Mataimakin Gwamnan
Kogi: Kotu ta Umarci Jahar Da ta Biya Korarren Mataimakin Gwamnan
Kotun masana'antu ta kasa, da ke zama a Abuja ta umarci gwamnatin jihar Kogi da ta biya tsohon mataimakin gwamnan jihar N180,000,000.
A watan Oktoban 2019 ne 'yan majalisar jihar...
FG na Barazanar Maka ASUU a Kotu
FG na Barazanar Maka ASUU a Kotu
Gwamnatin tarayya ta ce idan har bata da wani zabi za ta iya maka kungiyar malaman jami'a ASUU a kotu kan yajin aiki.
Ministan Kwadago da Ayyuka, Chirs Ngige ne ya yi wannan barazanar...
Kano: Wani Magidanci ya yi Garkuwa da Diyarsa
Kano: Wani Magidanci ya yi Garkuwa da Diyarsa
Hausawa kan ce 'in da ranka ka sha kallo' na abubuwa iri daban-daban.
A yayin da ake korafi da cece-kuce a kan yadda masu garkuwa da mutane suka addabi arewa, wani mahaifi a...
Naziru Sarkin Waƙa: Alkali ya bada belin Mawakin
Naziru Sarkin Waƙa: Alkali ya bada belin Mawakin
Hukumar tace fina finai ce ta gurfanar da mawaki Naziru Ahmad bisa zargin sakin wakokin da ba'a tace ba.
Naziru Sarkin Waka ya musanta zargin, sai dai kotu ta sanya sabuwar rana don...
Kano: Za a ɗauki Sababbin Jami’an KAROTA a Jahar
Kano: Za a ɗauki Sababbin Jami'an KAROTA a Jahar
Hukumar ta KAROTA ta jihar Kano ta ce za ta dauki sababbin ma'aikata guda 700.
Hukumar ta ce za a tura sabbin ma'aikatan zuwa masarautun Bichi, Rano, Karaye da Gaya.
Har wa yau,...
IGP: Ya Umarci ‘Yan Sandan Najeriya da Su Gaggauta Komawa Wuraren Aikinku
IGP: Ya Umarci 'Yan Sandan Najeriya da Su Gaggauta Komawa Wuraren Aikinku
Sifeta janar na 'yan sanda, ya umarci 'yan sanda da su koma bakin aikinsu.
Ya ce kada su kuskura su bar bata-gari da 'yan ta'adda su cigaba da yin...
ASUU: A Shirye Muke mu Koma Bakin Aikin Mu
ASUU: A Shirye Muke mu Koma Bakin Aikin Mu
ASUU ta ce za ta iya koma wa bakin aiki da zarar an biya su hakkokinsu.
Wani shugaban kungiyar Malaman, Ade Adejumo ya bayyana haka dazu.
Farfesan ya fadi abubuwan da su ka...
Kaduna: ‘Yan bindiga Sun Kashe Mata Mai Juna Biyu Sunyi Garkuwa da Mijinta
Kaduna: 'Yan bindiga Sun Kashe Mata Mai Juna Biyu Sunyi Garkuwa da Mijinta
'Yan bindiga da ake zargin masu garkuwa ne sun afka gida sun sace mata mai juna biyu da mijinta a Kaduna.
Matar mai juna biyu ta mutu sakamakon...












