Amurka: Mattacen ɗan Takara da Korona ta Kashe ya ci Zaben Majalisa a Kasar
Amurka: Mattacen ɗan Takara da Korona ta Kashe ya ci Zaben Majalisa a Kasar
David Andhal, dan takarar jam'iyyar Republican ya rasu sakamakon cutar coronavirus a karshen watan Oktoban 2020.
Jami'an zabe na North Dakota sun ce lokaci ya kure don...
Gwamnatin Tarayya ta Ware N50b Domin a Rika Gwajin COVID-19 a Jahohin Kasar
Gwamnatin Tarayya ta Ware N50b Domin a Rika Gwajin COVID-19 a Jahohin Kasar
Gwamnatin Tarayya ta hada-kai da Gwamnoni da nufin yakar Coronavirus.
Kwamitin PTF ya ce zuwa yanzu sun ba Gwamnonin jihohi Naira biliyan 50
Sani Aliyu ya yi kira ga...
Ana Abu a Duniya: Matasa Sun Cinnawa Coci Wuta Akan Satar Mazakuta
Ana Abu a Duniya: Matasa Sun Cinnawa Coci Wuta Akan Satar Mazakuta
Ƴan Sanda sun cafke wasu matasa da ake zargi da ɓarnata kayan al'umma saboda ƙona coci.
Matasan na garin Daudu sun cinna wa wani coci wuta ne kan iƙirarin...
Ogun: Jami’an Tsaro Sun Damke Matashin da ya Hallaka Budurwarsa
Ogun: Jami’an Tsaro Sun Damke Matashin da ya Hallaka Budurwarsa
Ana zargin wani Matashi da laifin kashe Budurwa a dakin otel a jihar Ogun.
Wannan mutumi da ake zargi ya ce ya na cikin dukan Budurwar sai ta mutu - Daga...
Mbaka ga Shugaban Kasa: Ka Bai Wa ‘Yan Najeriya Hakuri a Kan Mulkin Kama...
Mbaka ga Shugaban Kasa: Ka Bai Wa 'Yan Najeriya Hakuri a Kan Mulkin Kama Karya
Babban faston nan na Enugu, Fr. Mbaka, ya ce zanga-zangar EndSARS ba don 'yan sanda matasa suka yi ba kawai.
A cewarsa, mulkin kama karya da...
Borno: Dakarun Sojoji Sun halaka Wasu ‘Yan Boko Haram, Sun Rasa Wasu sojojin Nasu
Borno: Dakarun Sojoji Sun halaka Wasu 'Yan Boko Haram, Sun Rasa Wasu sojojin Nasu
Tun bayan kirkirar rundunar Operation FIRE BALL, mataimakiyar Operation LAFIYA DOLE ake ta samun nasara a Borno.
Cikin kankanin lokaci suka samu nasarar kashe 'yan Boko Haram...
Osun: An Halattawa ɗalibai Mata sanya Hijabi a Jihar
Osun: An Halattawa ɗalibai Mata sanya Hijabi a Jihar
Gwamnatin jihar Osun ta sanar da amincewa ɗalibai mata a jihar sanya hijabi a makarantu.
Sanarwar hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da jami'ar kula da harkokin ilimi a ma'aikatar ilimi...
Turkiyya: An ceto yarinyar da ta shafe Kwanaki a ƙarƙashin ƙasa
Turkiyya: An ceto yarinyar da ta shafe Kwanaki a ƙarƙashin ƙasa
Magajin garin Izmir da ke kasar Trukiyya ya ce masu aikin ceto sun gano wata yarinya da ta shafe awanni casa'in da uku a ƙarƙashin ƙasa, bayan girgizar ƙasar...
SERAP ta Sha Alwashin Gurfanar da Majalisar Wakilan Najeriya a Gaban Kotu
SERAP ta Sha Alwashin Gurfanar da Majalisar Wakilan Najeriya a Gaban Kotu
Kungiyar SERAP mai fafutukar yaƙi da cin hanci a Najeriya ta yi barazanar gurfanar da majalisar wakilan Najeriya a gaban kotu, saboda aniyarta ta yin doka game da...
Satar Mutane ya Dauƙi Sabon Salo a Najeriya
Satar Mutane ya Dauƙi Sabon Salo a Najeriya
Matsalar satar mutane na daukar wani sabon salo a Najeriya, kasancewar yadda ake zuwa keɓaɓɓun wurare kamar masallaci da asibiti ana satar mutane.
A jihar Nasarawa, kamar wasu sassan kasar da matsalar ta...













