Home Taska Page 315

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

SERAP ta Sha Alwashin Gurfanar da Majalisar Wakilan Najeriya a Gaban Kotu

0
SERAP ta Sha Alwashin Gurfanar da Majalisar Wakilan Najeriya a Gaban Kotu Kungiyar SERAP mai fafutukar yaƙi da cin hanci a Najeriya ta yi barazanar gurfanar da majalisar wakilan Najeriya a gaban kotu, saboda aniyarta ta yin doka game da...

Satar Mutane ya Dauƙi Sabon Salo a Najeriya

0
Satar Mutane ya Dauƙi Sabon Salo a Najeriya Matsalar satar mutane na daukar wani sabon salo a Najeriya, kasancewar yadda ake zuwa keɓaɓɓun wurare kamar masallaci da asibiti ana satar mutane. A jihar Nasarawa, kamar wasu sassan kasar da matsalar ta...

Zazzau: Sabon Sarkin Zai Jagoranci Kwamitin Matasa da Kungiyoyar NGF

0
Zazzau: Sabon Sarkin Zai Jagoranci Kwamitin Matasa da Kungiyoyar NGF An nada Kwamitoci bayan taron da Gwamnonin Arewa su ka yi a Kaduna. Sarkin Zazzau, Ahmad Nuhu Bamalli ne aka zabi ya rike kwamitin Matasa - Kusan wannan ne aikin farko...

Kaduna: Kotu ta Saka Ranar Sanar da Makomar Sabon Sarkin Zazzau

0
Kaduna: Kotu ta Saka Ranar Sanar da Makomar Sabon Sarkin Zazzau Wata babbar kotun da ke zama a Dogarawa, jihar Kaduna ta yanke ranar 5 ga wata domin yanke hukuncin sharia'r da ake yi a kan nadin sabon sarki. Amma lauyan...

Me ya sa ƙungiyar ASUU ta ƙi janye Yajin Aiki?

0
Me ya sa ƙungiyar ASUU ta ƙi janye Yajin Aiki? Ɗaliban jami'a a Najeriya na ci gaba da jiran tsammani bayan shafe watanni bakwai suna zaman gida saboda yajin aikin ƙungiyar malaman jami'o'in ta ASUU. Tun a ranar 23 ga watan...

Ibadan: Kotu ta Datse Igiyar Auren Shekara 10

0
Ibadan: Kotu ta Datse Igiyar Auren Shekara 10 Matar aure ta zargi mijinta da sace mata 'yan kudadenta da ake boyewa a ma'adanarta. Bayan zargin sata, matar mai suna Shakirat ta yi zargin cewa mijinta ya na yi mata barazanar cewa...

Ibadan: Sojojin Najeriya Sun Zane Wasu ‘Yan Mata, Sun Aske Gashin Kan Wasu Samari

0
Ibadan: Sojojin Najeriya Sun Zane Wasu 'Yan Mata, Sun Aske Gashin Kan Wasu Samari Sojoji suna aske gashin kan maza masu tara gashi da kuma zane mata masu damammun tufafi a Ibadan. A yau ne aka wayi gari ana ganin bidiyoyin...

Nasarawa: Mutanen da Akai Garkuwa Dasu a Wani masallaci Sun Samu ‘Yanci

0
Nasarawa: Mutanen da Akai Garkuwa Dasu a Wani masallaci Sun Samu ‘Yanci An fito da mutanen da aka yi garkuwa da su a masallaci a Nasarawa. Wannan mummunan lamarin dai ya auku ne a garin Gwargwada-Sabo - Sai da aka tara...

Kebbi: Uwargidan Gwamnan ta yi Martani Mai Zafi ga Wani Matashi

0
Kebbi: Uwargidan Gwamnan ta yi Martani Mai Zafi ga Wani Matashi Matar mai girma gwamnan jihar Kebbi, Atiku Bagudo ta mayar da martani ga wani a Twitter, bayan yayi mata tsokacin da taga bazata iya kyalesa ba Ta wallafa hotunan wasu...

Ondo: Wasu Mutune Sun Mutu Sakamakon Trela da ta Afka Musu a Kasuwa

0
Ondo: Wasu Mutune Sun Mutu Sakamakon Trela da ta Afka Musu a Kasuwa Trela ta kubce wa direba ta faɗa cikin kasuwa ta kashe mutum 10. Hatsarin ya faru ne a yammacin ranar Asabar a kasuwar Akungba a jihar Ondo -...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta