Home Taska Page 316

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Sean Connery: Jarumin Shirin James Bond ya Mutu

0
Sean Connery: Jarumin Shirin James Bond ya Mutu   Jarumin min nan da ya fito a fina-finan James Bond, Sean Connery, ya mutu yana da shekara 90 da haihuwa. Jarumin, wanda ɗan asalin Scotland ne a Birtaniya, ya yi fice a fim...

Kaduna: Muhimmancin Taron Cika Shekara 50 da Kafa Gidan Tarihin a Jahar

0
Kaduna: Muhimmancin Taron Cika Shekara 50 da Kafa Gidan Tarihin a Jahar     A wannan Asabar din cibiyar bincike da ajiye kayayyakin tarihin wato Arewa House da ke Kaduna ke bikin cika shekaru hamsin cur da kafuwa. Ana saran shugabanni siyasa...

Legas: Kwamitin na  Binciken Cin Zarafin da ‘Yan Sanda su Kai

0
Legas: Kwamitin na  Binciken Cin Zarafin da 'Yan Sanda su Kai     Kwamitin da gwamnatin Jihar Legas ta kafa na jin bahasin abin da ya faru a harbe-harben da ake zargin sojoji sun yi yayin zanga-zangar EndSars a Legas ya...

Turkiyya: Girgizar ƙasa ta Kashe Wasu Mutane a Kasar

0
Turkiyya: Girgizar ƙasa ta Kashe Wasu Mutane a Kasar     Masu aikin ceto a birnin Izmir na Turkiyya sun kwana suna hako bululluka masu ƙwari a cikin duhu domin lalubo wadanda ke da sauran numfashi bayan girgiza kasa ta afkawa...

 Sojojin Najeriya: Ba mu Kashe Kowa ba a Filato Yayin Satar Kayan Abinci

0
 Sojojin Najeriya: Ba mu Kashe Kowa ba a Filato Yayin Satar Kayan Abinci     Hedikwatar tsaro ta sojojin Najeriya ta musanta zargin cewa sojoji sun kashe mutum huɗu a Jihar Filato yayin da matasa ke ƙoƙarin wawashe gidan tsohon Kakakin...

Abuja: An kama Wani Dan Tsohon Ministan Najeriya

0
Abuja: An kama Wani Dan Tsohon Ministan Najeriya An cafke dan wani tsohon ministan Najeriya daga jihar Benue a yayin da ya tafi fashi da makami a Abuja. Dan tsohon ministan ya dauki daya daga cikin motocin mahaifinsa ne ya kuma...

An Wata ga Wata: An Samu Bindigu 65 a Wurin Masu Laifi 157 da...

0
An Wata ga Wata: An Samu Bindigu 65 a Wurin Masu Laifi 157 da Aka Kama a Kaduna Jami'an 'yan sanda a jihohin Najeriya na cigaba da yin bajakolin batagarin matasa da aka kama bayan hargitsewar kasa a makonnin da...

Kano: Gobara ta Lashe Dakin Kwanan Kwalejin Horon Malaman Jinya

0
Kano: Gobara ta Lashe Dakin Kwanan Kwalejin Horon Malaman Jinya Akalla dakuna 16 a gidan daliban kwalegin horon malaman jinya da unguzoma ta jihar Kano sun kone kurmus sakamakon gobara. An ce gobarar ta fara ci ne lokacin Sallar Magariba misalin...

Jos: An Tsinci Gawawwaki a Tafkin Laminga

0
Jos: An Tsinci Gawawwaki a Tafkin Laminga An tsinci gawawwaki 4 a tafkin Laminga da ke jihar Jos, inda aka kai su asibitin koyarwa na jihar. Ana zargin gawawwakin mutanen da suke tsoron jami'an tsaro su damkesu a kan satar da...

LABARI DA DUMI-DUMINSA: Dakarun Sojoji Sun Halaka Wasu Daga cikin ‘Yan Boko Haram a...

0
LABARI DA DUMI-DUMINSA: Dakarun Sojoji Sun Halaka Wasu Daga cikin 'Yan Boko Haram a Borno Rundunar sojoji ta Operation Lafiya Dole, ta samu nasarar kashe 'yan Boko Haram 13 tsakanin 22 ga watan Oktoba zuwa 29, da kuma kwace makamai...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno