Home Taska Page 316

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Sarkin Musulmai: Wawusan Kayan Tallafin Korona Bai Hallata ba

0
Sarkin Musulmai: Wawusan Kayan Tallafin Korona Bai Hallata ba Sarki Musulmi ya yi Alla-wadai da irin sace-sacen kayan abincin da aka yi a Najeriya. Sultan ya ce ya zama wajibi masu fada aji su fito suyi magana kan lamarin - Ya...

Sarkin Calabar: Kawai ka Sauka Daga Mulki ka Gaza- Gwamnan Cross River

0
Sarkin Calabar: Kawai ka Sauka Daga Mulki ka Gaza- Gwamnan Cross River Irin ta Kano, Sarkin gargajiyan jihar Cross River ya yi fito-na-fito da gwamnan. Ya ce gwamnan ya daina daukar wayansa kuma ba ya kiransa - Ya zargi gwamnan da...

Sean Connery: Jarumin Shirin James Bond ya Mutu

0
Sean Connery: Jarumin Shirin James Bond ya Mutu   Jarumin min nan da ya fito a fina-finan James Bond, Sean Connery, ya mutu yana da shekara 90 da haihuwa. Jarumin, wanda ɗan asalin Scotland ne a Birtaniya, ya yi fice a fim...

Kaduna: Muhimmancin Taron Cika Shekara 50 da Kafa Gidan Tarihin a Jahar

0
Kaduna: Muhimmancin Taron Cika Shekara 50 da Kafa Gidan Tarihin a Jahar     A wannan Asabar din cibiyar bincike da ajiye kayayyakin tarihin wato Arewa House da ke Kaduna ke bikin cika shekaru hamsin cur da kafuwa. Ana saran shugabanni siyasa...

Legas: Kwamitin na  Binciken Cin Zarafin da ‘Yan Sanda su Kai

0
Legas: Kwamitin na  Binciken Cin Zarafin da 'Yan Sanda su Kai     Kwamitin da gwamnatin Jihar Legas ta kafa na jin bahasin abin da ya faru a harbe-harben da ake zargin sojoji sun yi yayin zanga-zangar EndSars a Legas ya...

Turkiyya: Girgizar ƙasa ta Kashe Wasu Mutane a Kasar

0
Turkiyya: Girgizar ƙasa ta Kashe Wasu Mutane a Kasar     Masu aikin ceto a birnin Izmir na Turkiyya sun kwana suna hako bululluka masu ƙwari a cikin duhu domin lalubo wadanda ke da sauran numfashi bayan girgiza kasa ta afkawa...

 Sojojin Najeriya: Ba mu Kashe Kowa ba a Filato Yayin Satar Kayan Abinci

0
 Sojojin Najeriya: Ba mu Kashe Kowa ba a Filato Yayin Satar Kayan Abinci     Hedikwatar tsaro ta sojojin Najeriya ta musanta zargin cewa sojoji sun kashe mutum huɗu a Jihar Filato yayin da matasa ke ƙoƙarin wawashe gidan tsohon Kakakin...

Abuja: An kama Wani Dan Tsohon Ministan Najeriya

0
Abuja: An kama Wani Dan Tsohon Ministan Najeriya An cafke dan wani tsohon ministan Najeriya daga jihar Benue a yayin da ya tafi fashi da makami a Abuja. Dan tsohon ministan ya dauki daya daga cikin motocin mahaifinsa ne ya kuma...

An Wata ga Wata: An Samu Bindigu 65 a Wurin Masu Laifi 157 da...

0
An Wata ga Wata: An Samu Bindigu 65 a Wurin Masu Laifi 157 da Aka Kama a Kaduna Jami'an 'yan sanda a jihohin Najeriya na cigaba da yin bajakolin batagarin matasa da aka kama bayan hargitsewar kasa a makonnin da...

Kano: Gobara ta Lashe Dakin Kwanan Kwalejin Horon Malaman Jinya

0
Kano: Gobara ta Lashe Dakin Kwanan Kwalejin Horon Malaman Jinya Akalla dakuna 16 a gidan daliban kwalegin horon malaman jinya da unguzoma ta jihar Kano sun kone kurmus sakamakon gobara. An ce gobarar ta fara ci ne lokacin Sallar Magariba misalin...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta