Za mu Ci Gaba da Fafatawa a Gaza – Firaministan Isra’ila
Za mu Ci Gaba da Fafatawa a Gaza - Firaministan Isra'ila
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya sake jaddada matsayarsa kan cewa ƙasarsa ba za ta tsagaita wuta na dindindin ba, kuma dakarun ƙasar za su ci gaba da fafatawa "har...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Akanta a Harin da Suka Kai Cross-River
'Yan Bindiga Sun Kashe Akanta a Harin da Suka Kai Cross-River
'Yan bindiga sun kai mummunan hari jihar Kuros Ribas inda su ka bindige wani akanta a ma'aikatar ilimi ta jihar.
Maharan sun bi akantan ne har kusa da tsohon gidan...
Jami’an NSCDC Sun Harbi Dalibai a Abuja Yayin Jarrabawa
Jami'an NSCDC Sun Harbi Dalibai a Abuja Yayin Jarrabawa
An zargi jami'an hukumar tsaro ta NSCDC da aikata manyan laifuka da cin zarafi.
Na baya-bayan nan da ya faru tsakanin jami'an NSCDC da daliban wata makarantar sakandare a Abuja, babban tarayyar...
Shugaba Tinubu ya Nemi Amincewar Majalisar Don Karɓo Bashin Dala Biliyan 8.6
Shugaba Tinubu ya Nemi Amincewar Majalisar Don Karɓo Bashin Dala Biliyan 8.6
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya rubuta wa majalisun dokokin ƙasar biyu takardar neman amincewarsu don karɓo ƙarin bashin dala biliyan 8.6 da kuma euro miliyan 100, kimanin naira...
Zanga-Zanga ta Barke a Kano Kan Zargin Jami’an Tsaro da Harbin Matasa
Zanga-Zanga ta Barke a Kano Kan Zargin Jami'an Tsaro da Harbin Matasa
Dandazon matasa sun gudanar da wata zanga-zanga a unguwar Kurna da ke tsakiyar birnin Kano, inda suka toshe babban titin zuwa Katsina tun da safiyar yau domin nuna...
Zan Biya Duk Bashin da Ake Bin Marigayi Aminu S Bono – Aisha Humaira
Zan Biya Duk Bashin da Ake Bin Marigayi Aminu S Bono - Aisha Humaira
Fitacciyar jarumar Kannywood, Aisha Humaira ta nuna alhini kan babban rashi da masana'antar ta yi.
A ranar Litinin ne Allah ya yi wa babban daraktan masana'antar shirya...
Babban Muhimmin Dalilin da ya sa Gwamnatina ta Canza Fasalin Naira Dab da Zaɓen...
Babban Muhimmin Dalilin da ya sa Gwamnatina ta Canza Fasalin Naira Dab da Zaɓen 2023 - Buhari
Muhammadu Buhari ya bayyana muhimmin dalilin da ya sa gwamnatinsa ta canza fasalin Naira ana dab da zaɓen 2023.
Tsohon shugaban kasan ya ce...
Shugaban Majalisar Dokokin Filato da Mataimakinsa Sun yi Murabus Daga Muƙaminsu
Shugaban Majalisar Dokokin Filato da Mataimakinsa Sun yi Murabus Daga Muƙaminsu
Jihar Plateau - Shugaban majalisar dokokin jihar Filato, Honorabul Moses Thomas, ya yi murabus daga muƙaminsa, kamar yadda jaridar Daily Trust ta rahoto.
Haka nan kuma mataimakin shugaban majalisar dokokin,...
Ambaliyar Ruwa: Sama da Mutane 600,000 Sun Rasa Muhallansu a Somaliya
Ambaliyar Ruwa: Sama da Mutane 600,000 Sun Rasa Muhallansu a Somaliya
Adadin mutanen da suka rasa muhallansu sakamakon ambaliyar ruwan sama a Somaliya ya ƙaru da 100,000 a cikin mako guda kacal, lamarin da ya kai adadin zuwa 687,235 in...
‘Yan Sanda Sun Kama Matashin da ya Kashe Mahaifinsa da Tabarya a Jihar Kaduna
'Yan Sanda Sun Kama Matashin da ya Kashe Mahaifinsa da Tabarya a Jihar Kaduna
'Yan sanda a jihar Kaduna sun ce sun kama wani matashi mai shekara 20, bisa zargin kashe mahaifinsa ta hanyar buga masa tabarya bayan ya zuciyarsa...













