Kotun Ecowas ta Umarci Sojojin Nijar da su Saki Mohammed Bazoum
Kotun Ecowas ta Umarci Sojojin Nijar da su Saki Mohammed Bazoum
Kotun Ecowas ta umarci sojojin Nijar da su gaggauta sakin Mohammed Bazoum da suka tsare tun daga ranar 26 ga watan Yuli da suka hamɓarar da shi.
Kotun ta nemi...
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Mutumin da ya Cinnawa Mahaifiyarsa Wuta
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Mutumin da ya Cinnawa Mahaifiyarsa Wuta
Babbar jojin jihar Niger ya yake hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wani matashi da ya kashe mahaifiyarsa ta hanyar cinna mata wuta.
A watan Disamba 2021 ne matashin...
Mutane 12 Sun Mutu, 30 Sun Jikkata a Hatsarin Mota a Jihar Plateau
Mutane 12 Sun Mutu, 30 Sun Jikkata a Hatsarin Mota a Jihar Plateau
Ana cikin jimami yayin da mutane 12 su ka gamu da ajalinsu a wani mummunan hatsarin mota a jihar Plateau.
Akalla mutane 30 ne su ka jikkata a...
Sheikh Ɗahiru Bauchi ya Magantu da Harin Bam Kan Masu Maulidi a Kaduna
Sheikh Ɗahiru Bauchi ya Magantu da Harin Bam Kan Masu Maulidi a Kaduna
Sheikh Ɗahiru Bauchi ya buƙaci Bola Ahmed Tinubu ya tabbata an hukunta sojojin da suka kai harin bam kan masu Maulidi a Kaduna.
Fitaccen Malamin ya aike da...
Shugaba Tinubu ya ba da Umarnin a Gudanar da Bincike Kan Harin Bom a...
Shugaba Tinubu ya ba da Umarnin a Gudanar da Bincike Kan Harin Bom a Kaduna
Shugaban Najeriya, Bola Ahmad Tinubu ya ba da umarnin a gudanar da cikakken bincike kan harin bom da rundunar sojin ƙasar ta ce ta kai...
Neman ƴan Kallo: An ɗaure Mai Shafin Youtube da ya Rikito da ga Jirgin...
Neman ƴan Kallo: An ɗaure Mai Shafin Youtube da ya Rikito da ga Jirgin Sama
An ɗaure wani mai tashar Youtube shekara shida a gidan yari saboda yadda ya rikoto da jirgin sama saboda samun ƴan kallo sannan kuma ya...
Kungiyar ACF ta yi Allah-Wadai da Luguden Bam Kan Fararen Hula a Kaduna
Kungiyar ACF ta yi Allah-Wadai da Luguden Bam Kan Fararen Hula a Kaduna
Kungiyar dattawan Arewa (ACF) ta yi Allah-wadai da harin da aka kai da jiragen yaƙi marasa matuka a yayin wani taron mauludi a unguwar Tudun Biri, jihar...
Harin Jirgi: Babban Hafsan Sojin Najeriya ya Nemi Afuwar Al’ummar Tudun Biri
Harin Jirgi: Babban Hafsan Sojin Najeriya ya Nemi Afuwar Al'ummar Tudun Biri
Babban hafsan sojin ƙasa na Najeriya, Janar Taoreed Lagbaja ya nemi afuwa daga al'ummar ƙauyen Tudun Biri da ke jihar Kaduna, kan wani harin jirgin maras matuƙi da...
Faransa za ta ƙwace Kadarorin Jagoran ƙungiyar Hamas
Faransa za ta ƙwace Kadarorin Jagoran ƙungiyar Hamas
Faransa ta sanar da ƙwace kadarorin jagoran ƙungiyar Hamas Yahya Sinwar a wani ɓangare na sabbin takunkumai da ta ƙaƙaba masa.
A cewar wata doka da aka wallafa a wata mujallar ƙasar, za...
Harin Jirgi Maras Matuƙi : An Tabbatar da Mutuwar Mutane 85 a Kaduna
Harin Jirgi Maras Matuƙi : An Tabbatar da Mutuwar Mutane 85 a Kaduna
Hukumar ba da agajin gaggawa ta jihar Kaduna ta ce aƙalla mutum 85 ne, kawo yanzu, aka tabbatar sun mutu a harin da aka kai jihar.
Hukumar ta...












