Bayan Shekara 9: Sojojin Najeriya Sun Ceto ƴar Makarantar Chibok
Bayan Shekara 9: Sojojin Najeriya Sun Ceto ƴar Makarantar Chibok
Sojojin Najeriya sun yi nasarar ceto daya daga cikin 'yan matan makarantar Chibok, wadda mayaƙan Boko Haram suka sace bayan shafe shekaru tara a hannunsu.
Gidan talabijin na Channels ya ruwaito...
Dr. Kabir Asgar Zai Wallafa Littafin Tarihin Marigayi Sheikh Albani Zaria
Dr. Kabir Asgar Zai Wallafa Littafin Tarihin Marigayi Sheikh Albani Zaria
Kabir Abubakar Aminu ya na rubuta littafin da ya tattara rayuwar Sheikh Muhammad Auwal Adam.
A matsayinsa na tsohon dalibi, malamin ya san wanene Albaniy Zaria da irin hidimarsa ga...
An Gurfanar da Diezani Alison-Madueke a Gaban Kotu Kan Cin Hanci
An Gurfanar da Diezani Alison-Madueke a Gaban Kotu Kan Cin Hanci
'Yan sandan Burtaniya sun gurfanar da tsohuwar ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke a gaban kotu kan cin hanci.
'Yan sandan sun bayyana haka a ranar Talata 22 ga watan Agusta...
Yajin Aikin Ma’aikatan Lafiya: Mutane 620 Sun Mutu a Mozambique
Yajin Aikin Ma'aikatan Lafiya: Mutune 620 Sun Mutu a Mozambique
Aƙalla mutum 620 sun rasa rayukansu a cikin kwanaki 40 da suka gabata sakamakon yajin aikin da ma’aikatan lafiya a Maputo, babban birnin Mozambique ke yi.
Wannan ne karon farko a...
Shin Ko Wanne Hali Abdulrasheed Bawa ke Ciki?
Shin Ko Wanne Hali Abdulrasheed Bawa ke Ciki?
Masu fafutuka da lauyoyin kare 'yancin ɗan'adam a Najeriya na ci gaba da nuna damuwa a kan ci gaba da tsare dakataccen shugaban babbar hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa (EFCC).
Suna...
Hukuncin da aka Yanke wa Malamar Jinya da Take wa ƙananan Yara Kisan ɗauki...
Hukuncin da aka Yanke wa Malamar Jinya da Take wa ƙananan Yara Kisan ɗauki ɗai-ɗai
An yanke hukuncin ɗaurin rai-da-rai ga wata ma'aikaciyar jinyar jarirai, Lucy Letby, wadda ita ce ta fi yi wa ƙananan yara kisan ɗauki ɗai-ɗai a...
Ba mu Amince Sojojin Nijar su Ci gaba da Mulki Har Shekara Uku ba...
Ba mu Amince Sojojin Nijar su Ci gaba da Mulki Har Shekara Uku ba - Ecowas ga Tchiani
Kungiyar Ecowas ta ce ba za ta amince da maganar da shugaban mulkin sojin Nijar ya yi ba, cewa zai mayar da...
Jami’an Hukumar NDLEA ta Kama Dala Miliyan 20
Jami'an Hukumar NDLEA ta Kama Dala Miliyan 20
Jami'an hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi a Najeriya, National Drug Law Enforcement Agency (NDLEA), sun kama dala miliyan 20 da take zargin na boge ne a Abuja.
Wata sanarwa daga...
‘Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Kansila Tare da Mutane 2 a Jihar Kaduna
'Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Kansila Tare da Mutane 2 a Jihar Kaduna
Wasu tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da wani Kansila a anguwar Mai Taro da ke karamar hukumar Sabo ta jihar Kaduna.
Maharan sun kuma sace wata...
Rundunar Sojin Najeriya ta Kashe ‘Yan Bindiga 22 a Jihar Katsina
Rundunar Sojin Najeriya ta Kashe 'Yan Bindiga 22 a Jihar Katsina
Rundunar sojin sama ta Najeriya ta kashe akalla 'yan bindiga 22 a ƙananan hukumomin Jibiya da Batsari a jihar Katsina da ke arewa maso yammacin ƙasar.
Jaridar PRNigeria ta ruwaito...













