Man Fetur da ake Sha a Najeriya ya Ragu da Kashi 35 – NMDPRA
Man Fetur da ake Sha a Najeriya ya Ragu da Kashi 35 - NMDPRA
Hukumar kula da harkokin sarrafawa da tacewa da sufurin man fetur a Najeriya, NMDPRA ta ce yawan man da ake amfani da shi a ƙasar a...
Hukumar Hisba a Jihar Kano ta Fara Raba Fom na Auren Zawarawa
Hukumar Hisba a Jihar Kano ta Fara Raba Fom na Auren Zawarawa
Hukumar Hisba a jihar Kano ta ce ta kafa kwamitoci guda biyu waɗanda za su yi aikin rabon fom da tantance lafiyar masu buƙatar shiga shirinta na auren...
Matashi ya Shaƙe Mahaifiyarsa Har Lahira a Ogun
Matashi ya Shaƙe Mahaifiyarsa Har Lahira a Ogun
Wani matashi ɗan shekara 32, mai suna Samson Sikiru,ya shaƙe mahaifiyarsa har ta mutu a garin Ijebu Ode da ke jihar Ogun.
Mai magana da yawun ƴan sandan jihar, Omotola Odutola, ta tabbatar...
NNPC ya Bayyana Dalilin Tashin Farashin Man Fetur
NNPC ya Bayyana Dalilin Tashin Farashin Man Fetur
Kamfanin mai na NNPC ya yi karin haske kan tashin farashin man fetur da aka fuskanta a yau.
Shugaban kamfanin, Mele Kyari ya bayyana haka ne ga 'yan jaridu a yau Talata a...
NLC ta yi Allah-Wadai da Shirin Shugaba Tinubu na Biyan ‘Yan Najeriya N8,000
NLC ta yi Allah-Wadai da Shirin Shugaba Tinubu na Biyan 'Yan Najeriya N8,000
Babbar ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya ta yi Allah-wadai da matakin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na neman amincewar majalisar dokoki don karbar rancen naira biliyan 500 daga Bankin...
Mun Kashe ‘Yan IPOB 2 Mun Kama 5 – Rundunar Sojin Najeriya
Mun Kashe 'Yan IPOB 2 Mun Kama 5 - Rundunar Sojin Najeriya
Hadin gwiwar dakarun Bataliya ta rundunar sojin Najeriya, 'yan sandan Najeriya da kuma jami'an tsaro na farin kaya sun kashe mayakan IPOB/ESN guda biyu tare da kama wasu...
Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta Kama Mutumin da Ake Zargi da Sayar da ‘Ya’Yansa...
Rundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Kama Mutumin da Ake Zargi da Sayar da 'Ya'Yansa Uku
Rundunar 'yan sandan Najeriya reshen jihar Rivers da ke kudu maso kudancin Najeriya ta kama wani mutum bisa zarginsa da sayar da 'ya'yansa guda uku.
Yayin...
Ambaliyar Ruwa ta Kashe Mutane 20 a Koriya ta Kudu
Ambaliyar Ruwa ta Kashe Mutane 20 a Koriya ta Kudu
Akalla mutum 20 ne suka mutu, sannna aka kwashe wasu dubbai, bayan da wata mummunar ambaliya ruwa ta afka wa Koriya ta Kudu sakamakon mamakon ruwan sama a yankunan tsakiyar...
Kungiyar Matasan Warri ta Yanke Hukuncin Bulala 40 ko Tarar N10,000 ga Mata Masu...
Kungiyar Matasan Warri ta Yanke Hukuncin Bulala 40 ko Tarar N10,000 ga Mata Masu Shigar Banza
Matasan yankin karamar hukumar Warri ta kudu a jihar Delta sun ɗauri damarar yaƙar shigar rashin ɗa'a da yan mata ke yi.
Ƙungiyar matasan ta...
Matar Aure Mai Shekaru 21 ta Caka wa Mijinta Wuƙa Har Lahira
Matar Aure Mai Shekaru 21 ta Caka wa Mijinta Wuƙa Har Lahira
Maimunatu Sulaiman yar shekara 21 a duniya ta caka wa mijinta wuƙa har lahira a Anguwar Kofar Dumi, jihar Bauchi.
Hukumar yan sanda ta tabbatar da faruwar lamarin, ta...












