Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta Musanta Jita-Jitar Kashe Jami’inta
Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kano ta Musanta Jita-Jitar Kashe Jami'inta
Hukumar 'yan sanda a jihar Kano ta musanta zargin cewa an kashe daya daga cikin jami'anta.
Kakakin rundunar a jihar, SP Abdullahi Kiyawa shi ya bayyana haka ga 'yan jaridu a...
An Dakatar da Malamar Jinyar da ta yi Lalata da Mara Lafiya
An Dakatar da Malamar Jinyar da ta yi Lalata da Mara Lafiya
An kori wata malamar jinyar masu lalurar ƙwaƙwalwa a yankin Shropshire da ke Birtaniya bayan ta yi lalata da wani majinyaci.
Matar, mai suna Samantha Bourton wadda ke aiki...
Za mu Buga Wasan ƙwallon ƙafa da Tubabbun ‘Yan Daba – CP Muhammed Gumel
Za mu Buga Wasan ƙwallon ƙafa da Tubabbun 'Yan Daba - CP Muhammed Gumel
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano (CP), Muhammed Usaini Gumel, ya ce hukumar za ta shirya wasan kwallon kafa tsakanin kungiyar ta da wasu ‘yan daban da...
ƙwauron Maki: An ɗaure Matashin da ya Kashe Malamarsa
ƙwauron Maki: An ɗaure Matashin da ya Kashe Malamarsa
An yi wa wani matashi a jihar Amurka ta Iowa ɗaurin rai-da-rai bayan ya yi wa malamarsa dukan kawo wuƙa da sanda har ya zama ajalinta.
Willard Miller, ɗan shekara 17, ya...
Babban Bankin Najeriya ya Gargaɗi Bankuna a Kan Hulɗar Kasuwanci da ƙasashen Kamaru,Vietnam da...
Babban Bankin Najeriya ya Gargaɗi Bankuna a Kan Hulɗar Kasuwanci da ƙasashen Kamaru,Vietnam da Croatia
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya bukaci bankunan kasuwanci da sauran cibiyoyin hada-hadar kudi a ƙasar su ƙara sanya ido wajen harkokin kasuwanci da mutane daga...
Bikin Babbar Sallah: Gidauniyar AAG ta Tallafawa Al’ummar Nijeriya da Nijar Sama dasu 10,0000
Bikin Babbar Sallah: Gidauniyar AAG ta Tallafawa Al'ummar Nijeriya da Nijar Sama dasu 10,0000
A kokarinta na ganin ta tallafawa marayu,gajiyayyu,marasa karfi dama al'umma baki daya,gidauniyar Adamu Abubakar Gwarzo ta tallafawa sama da mutane dubu goma(10,000) da gudunmuwar kayan masarufi,raguna,da...
Magance Rashin Tsaro: Tsofaffin Sojoji sun yi Kira ga Sababbin Hafsoshi da su Dauki...
Magance Rashin Tsaro: Tsofaffin Sojoji sun yi Kira ga Sababbin Hafsoshi da su Dauki Darasi Daga Magabatansu
Wasu da su ka yi aikin damara sun kawo shawarar yadda za a magance rashin tsaro a kasar nan.
Tsofaffin sojoji sun yi kira...
Mutumin da Banki ya yi Kuskuran Tura wa N24bn ya Shiga Hannu
Mutumin da Banki ya yi Kuskuran Tura wa N24bn ya Shiga Hannu
Ana tuhumar wani mutumi bisa zargin satar zaune bayan kashe miliyan N750m da banki ya tura asusunsa bisa kuskure.
Bankin ya yi kuskuren sanya kuɗi biliyan N24bn a asusun...
ƙasashe 10 da Suka fi Biyan Mafi ƙarancin Albashin a Nahiyar Afirka
ƙasashe 10 da Suka fi Biyan Mafi ƙarancin Albashin a Nahiyar Afirka
Najeriya na ɗaya daga cikin ƙasashen Afirka da ke biyan mafi ƙasa na karancin albashin ma'aikata a nahiyar.
Mafi ƙarancin albashin Najeriya a yanzu N30,000 ne, wanda ya ke...
Ƴan Bindiga Sunyi Garkuwa da Fasto a Kaduna
Ƴan Bindiga Sunyi Garkuwa da Fasto a Kaduna
Wasu ƴan bindiga sun sace shugaban masu wa'azi a cocin Katolika na Holy Trinity da ke Karku a ƙaramar Hukumar Kauru da ke jihar Kaduna, Rabaran-fada Jeremiah Yakubu.
Lamarin ya faru ne a...













