Ƴan Bindiga Sun Buɗe wa Ƴan Makarantar Islamiyya Wuta Tare da Kashe Likita a...
Ƴan Bindiga Sun Buɗe wa Ƴan Makarantar Islamiyya Wuta Tare da Kashe Likita a Zamfara
Wasu ƴan bindiga sun kai hari kan garin Jangebe da ke Ƙaramar Hukumar Talatar Mafara a jihar Zamfara, inda bayanai suka ce sun kashe mutane...
EFCC za ta ɗaukaka ƙara kan Wanke Tsohon Shugaban Ma’aikata, Oronsaye Daga Zargin Cin...
EFCC za ta ɗaukaka ƙara kan Wanke Tsohon Shugaban Ma'aikata, Oronsaye Daga Zargin Cin Hanci
Hukumar da ke yaƙi da yi wa tattali arzikin Najeriya zagon ƙasar EFCC ta ce za ta ɗaukaka ƙara kan hukuncin da wata babbar kotun...
Ƙungiyar OPEC za ta Rage Yawan Man da Najeriya ke Fitarwa da Kashi 20...
Ƙungiyar OPEC za ta Rage Yawan Man da Najeriya ke Fitarwa da Kashi 20 Cikin 100
Ƙungiyar Ƙasashen Masu Arzikin man Fetur ta OPEC tare da ƙawayenta sun amince da rage ganga miliyan 1.393 na man da suke fitarwa zuwa...
Mazauna Enugu Sun yi Watsi da Umarnin Gwamnan Jihar Sun Zauna a Gida
Mazauna Enugu Sun yi Watsi da Umarnin Gwamnan Jihar Sun Zauna a Gida
Mazauna birnin Enugu da ke kudu maso gabashin Najeriya sun yi watsi da umarnin da gwamnan jihar ya bayar na bijire wa umarnin ƙungiyar IPOB na zaman...
Shin da Gaske ‘Dan Shugaban INEC ya Kamu da Hauka ?
Shin da Gaske 'Dan Shugaban INEC ya Kamu da Hauka ?
Wani ikirari da ba a tabbatar ba ya bayyana a soshiyal midiya kan iyalan Mahmood Yakubu, shugaban INEC, bayan babban zaben Najeriya na 2023.
Daya daga cikin ikirarin da aka...
Ƙungiyar NUJ za ta Fara Yajin Aiki kan Cire Tallafin Mai
Ƙungiyar NUJ za ta Fara Yajin Aiki kan Cire Tallafin Mai
Kungiyar 'yan jarida ta Najeriya NUJ ta ce za ta bi sahun ƙungiyar Kwadago ta NLC a ƙasar wajen tsunduma yajin aiki daga ranar Laraba mai zuwa, saboda cire...
Lagos: Jami’an Hukumar DSS Sun yi wa Ofishin EFCC Dirar-Mikiya
Lagos: Jami’an Hukumar DSS Sun yi wa Ofishin EFCC Dirar-Mikiya
Jami'an hukumar ƴan sandan ciki ta Najeriya DSS sun yi wa ofishin hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasar zagon-kasa a Lagos dirar-mikiya inda suka hana jami'an na...
Janye Tallafi: Fetur ya Haura N300 a Gidajen Mai
Janye Tallafi: Fetur ya Haura N300 a Gidajen Mai
Farashin man fetur ya fara lulawa sama tun kafin Bola Ahmed Tinubu ya shiga fadar Aso Rock.
Jawabin sabon shugaban kasar Najeriya ya jawo wasu ‘yan kasuwa sun kara kudin mai da...
Gidauniyar AMG ta Ɗau Nauyin Karatun Gwarzuwar Alqur’ani, Aisha Abubakar har ta Gama Jami’a
Gidauniyar AMG ta Ɗau Nauyin Karatun Gwarzuwar Alqur’ani, Aisha Abubakar har ta Gama Jami’a
Daga Hannatu Sulaiman Abba
AREWA AGENDA - Gidauniyar Aminu Magashi Garba ta ɗau nauyin karatun Aisha Abubakar wanda ta zo ta biyu a gasar karatun Al’kur’ani da...
Tabbas Ma’aikatan Lafiya Sun San Rashin Imanin ‘Yan Kwacen Waya
Tabbas Ma’aikatan Lafiya Sun San Rashin Imanin ‘Yan Kwacen Waya
Duk Wanda Ke Aiki a ‘Dakin Taimakon Gaggawa (Accident And Emergency) Zai Tabbatar Maka Cewa ‘Yan Kwacen Waya Ba Su Da Imani. Domin Ganin Yadda Yaran Su Ka Gama Nazartar...













