Home WASANNI Page 4

WASANNI

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Barcelona: Jami’an Tsaron Sifaniya Sun Kai Samame Hedkwatar Alƙalan Wasa Kan Zargin Karbar Cin...

0
Barcelona: Jami'an Tsaron Sifaniya Sun Kai Samame Hedkwatar Alƙalan Wasa Kan Zargin Karbar Cin Hanci   Ƴan sandan Sifaniya sun kai samame hedikwatar alƙalan wasan ƙasar a wani ɓangare na binciken zargin cin hanci da ake yi wa ƙungiyar ƙwallon ƙafa...

Premier League: Arsenal da Tottenham Sun Tashi 2-2

0
Premier League: Arsenal da Tottenham Sun Tashi 2-2 Arsenal da Tottenham sun tashi 2-2 a wasan mako na shida a gasar Premier League karawar hamayya ta kungiyoyin Arewacin Landan ranar Lahadi. Arsenal ce ta fara cin kwallo ta hannun Cristian Romero,...

Premier League: Chelsea ta yi Rashin Nasara da ci 1-0 a Hannun Aston Villa

0
Premier League: Chelsea ta yi Rashin Nasara da ci 1-0 a Hannun Aston Villa   Chelsea ta yi rashin nasara da ci 1-0 a hannun Aston Villa a karawar mako na shida a Premier League ranar Lahadi. Ollie Watkins ne ya ci...

Ranar Fara Gasar Cin Kofin Kwallon Kafa ta Afirka 2023

0
Ranar Fara Gasar Cin Kofin Kwallon Kafa ta Afirka 2023 Ƙasar Ivory Coast za ta karɓi bakuncin gasar Cin Kofin Afrika (AFCON) na bana wanda za a fara daga 13 ga watan Janairu zuwa 11 ga watan Febrairu. Wannan ne karo...

Manchester City ta Doke Nottingham Forest

0
Manchester City ta Doke Nottingham Forest   Manchester City ta ci wasa na shida a jere da fara Premier League ta bana, bayan da ta ci Nottingham Forest 2-0 a wasan mako na shida a Etihad. Minti bakwai da fara wasa Phil...

FIFA: Jerin ‘Yan Wasan da ke Takarar Lashe Kyautar Gwarzon Duniya

0
FIFA: Jerin 'Yan Wasan da ke Takarar Lashe Kyautar  Gwarzon Duniya     Ƴan wasa shida da suka taimaka wa Manchester City lashe kofuna uku a kakar 2022-23 na cikin waɗanda Fifa ta zaɓa domin lashe kyautar gwarzonta na 2023. Erling Haaland da...

Jerin ƙasashe 24 da za su Buga Gasar Cin Kofin Afirka ta 2024

0
Jerin ƙasashe 24 da za su Buga Gasar Cin Kofin Afirka ta 2024 Ƙasashen Afirka 24 ne suka cancanci samun gurabe, don buga Gasar cin Kofin Afirka da za a yi a ƙasar Ivory Coast cikin watan Janairun 2024. Sun haɗar...

An dakatar da Paul Pogba

0
An dakatar da Paul Pogba An dakatar da ɗan wasan tsakiya na Juventus Paul Pogba na ɗan wani lokaci bayan wani binciken lafiya ya nuna sanadarin mazantaka ya yi ƙarfi a jikinsa. Hukumar da ke binciken kwayoyi ta Italiya ta ce...

Hukumar Kwallon Kafa ta Jamus ta Kori Kocinta, Hansi Flick

0
Hukumar Kwallon Kafa ta Jamus ta Kori Kocinta, Hansi Flick   Hukumar kwallon kafa ta Jamus ta sallami kociyanta, Hansi Flick, bayan da Japan ta doke ƙasar da 4-1 a wasan sada zumunta. Ya zama koci na farko da aka kora a...

Liverpool ta ki Amincewa da Tayin Fam Miliyan 150 kan Salah

0
Liverpool ta ki Amincewa da Tayin Fam Miliyan 150 kan Salah   Liverpool ta ki amincewa da tayin fam miliyan 150 daga kungiyar Al-Ittihad ta Saudi Pro League kan dan wasan gaba Mohammed Salah. An yi tayin dan wasan mai shekaru 31...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno