Fitaccen ‘Dan Wasan Kwallon Kafa, Cristiano Ronaldo ya Koma Manchester United

Kungiyar kwallon Manchester United dage kasar Ingila ta sanar da cewa tsohon dan wasanta, Cristiano Ronaldo, ya dawo gida bayan shekara da shekaru.

Manchester ta yi wannan sanarwa ne da yammacin Juma’a, 27 ga watan Agusta, 2021 a shafinta na Facebook.

Ronaldo da kansa ya sanar da cewa ya ajiye tala leda a kungiyar kwallon Juventus a yau.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here