Hukuncin da Kotun Jahar Kano ta Yanke wa Mutumin da ya Kashe Matarsa 

0
Hukuncin da Kotun Jahar Kano ta Yanke wa Mutumin da ya Kashe Matarsa  Wata kotu ta yanke wa wani mutumi hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa kama shi da laifin hallaka matarsa.  Mutumin mai suna, Aminu Inuwa, ya musanta abinda ake...

Dukan ‘Yarsa : ‘Yan Sanda Sun Kama Mahaifin da ya yi Hayar ‘Yan Daba...

0
Dukan 'Yarsa : 'Yan Sanda Sun Kama Mahaifin da ya yi Hayar 'Yan Daba Don su Doki Malamin Rundunar 'yan sanda sun cafke wani mutum bisa laifin kai 'yan daba makarantar 'yarsa don su doki malami.  Rahotanni sun bayyana cewa, malamin...

Bamu da Hannu Cikin Dakatar da Sheikh Ibrahim Khalil – Kungiyar Malamai ta Jahar...

0
Bamu da Hannu Cikin Dakatar da Sheikh Ibrahim Khalil - Kungiyar Malamai ta Jahar Kano Wata kungiyar malamai ta jahar Kano ta yi watsi tare da nisanta kanta da dakatar da Sheikh Ibrahim Khalil.  Kamar yadda takardar da ta samu sa...

EFCC ta Gurfanar da Tsohon Shugaban Jami’ar Gwamnatin Tarayya da ke Gusau, Farfesa Magaji...

0
EFCC ta Gurfanar da Tsohon Shugaban Jami'ar Gwamnatin Tarayya da ke Gusau, Farfesa Magaji Garba Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC ta gurfanar da tsohon shugaban jami'ar tarayya ta Gusau.  EFCC...

Gwamnatin Kaduna ta Gabatar da Kasafin Kudin 2022 ga Majalisar Dokokin Jahar

0
Gwamnatin Kaduna ta Gabatar da Kasafin Kudin 2022 ga Majalisar Dokokin Jahar Gwamnatin jahar Kaduna ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2022 ga majalisar dokokin jahar.  Gwamnan ya bayyana yadda gwamnati ta tsara kashe kudaden a bangarori daban-daban na rayuwa.  Gwmanan ya...

Hukumar Kwastam ta Bayyana Yadda ‘Yan Fasa ƙwaurin shinkafa ke Tallafawa ‘Yan Bindiga a...

0
Hukumar Kwastam ta Bayyana Yadda 'Yan Fasa ƙwaurin shinkafa ke Tallafawa 'Yan Bindiga a Katsina Hukumar kwastam (NCS) ta bankaɗo sirrin yadda yan sumoga ke kaiwa yan bindiga man fetur a jahar Katsina.  Shugaban hukumar, Wada Chedi, yace da farko sun...

Kashi 20 Cikin ‘Yan Najeriya ba su da Wayoyin Komai da Ruwanka – UNICEF

0
Kashi 20 Cikin 'Yan Najeriya ba su da Wayoyin Komai da Ruwanka - UNICEF Sama da kashi 50 cikin 100 na 'yan Najeriya ba su da damar samun intanet, yayinda kashi 20 ba su da wayoyin komai da ruwanka, wato...

‘Yan Bindiga Sun yi Awan Gaba da ɗalibai 3 a Kaduna

0
'Yan Bindiga Sun yi Awan Gaba da ɗalibai 3 a Kaduna Ƴan bindiga sun kai hari wata makarantar Kirista ta ɗariƙar Katolika a jihar Kaduna da ae arewa maso yammacin Najeriya inda suka sace ɗalibai uku tare da ji wa...

An ɗage shari’ar  Tsohon Shugaban Burkina Faso, Thomas Sankara 

0
An ɗage shari'ar  Tsohon Shugaban Burkina Faso, Thomas Sankara  Kotun soji ta ɗage shari'ar da aka cimma ana dako kan kashe tsohon shugaban da aka hambarar Thomas Sankara. Bayan daukan lokaci mai tsaho na dambarwa kotun ta ɗage saurar shari'a zuwa...

Dole Duniya ta Taimakawa Afghanistan – MDD

0
Dole Duniya ta Taimakawa Afghanistan - MDD Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres, ya ce dole ne duniya ta dauki mataki don kaucewa rugujewar Afghanistan ta hanyar shigar da kudi kai tsaye cikin tattalin arzikinta. Wakilin BBC ya ce...