2023: Jam’iyyar ADC ta yi wa Fitattun Taurarin Najeriya 3 Tayin Tikitin Takara Kyauta

0
2023: Jam'iyyar ADC ta yi wa Fitattun Taurarin Najeriya 3 Tayin Tikitin Takara Kyauta   Jam'iyyar African Democratic Congress (ADC) ta yi wa wasu taurari a Nigeria tayin tikitin takara kyauta a 2023. Taurarin da aka yi wa tayin sun hada da...

2023: Kungiyar Matasan Daura Sun Nuna Goyan Bayan Bukola Saraki da ya Fito Takarar...

0
2023: Kungiyar Matasan Daura Sun Nuna Goyan Bayan Bukola Saraki da ya Fito Takarar Shugaban Kasa   An kaddamar da kungiyar matasa masu goyon bayan Bukola Saraki ya yi takarar shugaban kasa a 2023. Abubakar Nuhu Adam, shugaban kungiyar ya ce suna...

Bola Tinubu ya Nuna Rashin Jindadin sa a Kan Hare-Haren da Ake Samu a...

0
Bola Tinubu ya Nuna Rashin Jindadin sa a Kan Hare-Haren da Ake Samu a Kasa   Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Bola Tinubu, ya nuna fushin sa yayin da ake samun karuwar hare-hare kan al’umma a kasar. Tsohon gwamnan na jahar Legas...

Gwamnatin Najeriya ta Qaddamar da 3 ga Watan Mayu Matsayin Ranar Ma’aikata

0
Gwamnatin Najeriya ta Qaddamar da 3 ga Watan Mayu Matsayin Ranar Ma'aikata   Ma’aikatan Najeriya za su bi sahun sauran kasashen duniya don bikin ranar ma’aikata ta 2021. Domin murnar ranar, gwamnatin tarayya ta ayyana Litinin, 3 ga watan Mayu a matsayin...

Samar da Tsaro a Kasar nan ya Rayata a Wuyan Kowa – Gwamna Masari

0
Samar da Tsaro a Kasar nan ya Rayata a Wuyan Kowa - Gwamna Masari   Gwamna Aminu Bello Masari ya bada shawarar cewa ayyana dokar ta-baci ba za ta kawo karshen matsalolin tsaro da ake fuskanta a kasar ba. Masari ya ce...

Gwamna Ganduje ya Bayyana Cin Hanci da Rashawa a Matsayin Abinda ya Hana Kasa...

0
Gwamna Ganduje ya Bayyana Cin Hanci da Rashawa a Matsayin Abinda ya Hana Kasa Cigaba   Gwamnan jahar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa cin hanci da rashawa ba zai bari a samu cigaba na kwarai a Najeriya ba. A cewar...

Kasashe 20 a Duniya da Suke Fama da Rashin Nagartatun Shugabannin Kwarai

0
Kasashe 20 a Duniya da Suke Fama da Rashin Nagartatun Shugabannin Kwarai   Wata kungiyar shugabancin kwarai ta saki rahoto da ya nuna jerin kasashen duniya mafi rashin shugabannin kwarai a duniya. A rahoto da kungiyar CGGI ta saki, kasar Venezeula ce...

An Shirya Tseren Kekuna Don Murnar Sallah a Garin Dambatta da Makoda

0
An Shirya Tseren Kekuna Don Murnar Sallah a Garin Dambatta da Makoda   Mujallar yaɗa labarai a matakin ƙaramar hukumar Dambatta wato FITILAR DAMBATTA ta sake shirya gasar tseren keke a karo na biyu (2) a Karamar Hukumar Dambatta da Makoda. Da...

Bata-Gari Sun Kona Ofishin ‘Yan Sanda a Jahar Sokoto

0
Bata-Gari Sun Kona Ofishin 'Yan Sanda a Jahar Sokoto Jahar Sokoto na daga cikin jahohin arewa da suka fara fuskantar babban kalubale na tsaro. Wasu gayyar 'yan daba a jahar arewa maso yamman sun kai hari ofishin 'yan sandan inda suka...

‘Yan Najeriya Suna Samun Tsaro Tare da ‘Yancin Fadin Abinda ke Ransu a Karkashin...

0
'Yan Najeriya Suna Samun Tsaro Tare da 'Yancin Fadin Abinda ke Ransu a Karkashin Mulkin Jonathan fiye da mulkin yanzu - J.Martins   Fitaccen mawakin nan Martin Okwun, wanda aka fi sani da J. Martins, ya roki yafiya daga wurin Goodluck...