2023: Olusegun Osobe ya Bayyana Yankin da ‘Dan Takarar Shugaban Kasa Zai Fito

0
2023:  Osobe ya Bayyana Yankin da 'Dan Takarar Shugaban Kasa Zai Fito   Tuni yan siyasa a kasar suka fara tattauna batun wanda zai shugabanci Najeriya bayan mulkin shugaba Buhari. Tsohon gwamna, Olusegun Osoba, ya bayyana yarjejeniyar da shugabannin APC suka kulla...

Kwanturola na Kwastam ya yi Kira ga ‘Yan Kasuwa da su bi Ka’idojin Kasuwanci...

0
Kwanturola na Kwastam ya yi Kira ga ‘Yan Kasuwa da su bi Ka’idojin Kasuwanci da Ka’idojin Kariya.   Bayan sake bude iyayokin kasa, Kwastan ta jaddada cewa ta hana shigo da shinkafa. Kwanturola na Kwastam mai kula da Sakkwato da Zamfara ya...

Kasar Sin Zata Taimakawa Kasar Najeriya da Magungunan Cutar Korona

0
Kasar Sin Zata Taimakawa Kasar Najeriya da Magungunan Cutar Korona Najeriya ta na neman Sin ta taimaka mata da magungunan COVID-19. Geoffery Onyeama ne ya bayyana haka bayan haduwa da Ministan Sin. Gwamnatin Tarayya ta yaba da irin gudumuwar da kasar ta...

Gwamnatin Tarayya ta Kara Farashin Wutar Lantarki

0
Gwamnatin Tarayya ta Kara Farashin Wutar Lantarki Bayan karin farashin wuta da akayi a Nuwambar 2020, an sake tafka wani karin. Hukumar NERC ta ce nan da Yunin 2021 za ta kara wani karin kuma. Yan Najeriya basu gama kokawa kan karin...

Farfasa Khalifa Dikwa ya Koka da Rashin Tsaro a Borno

0
Farfasa Khalifa Dikwa ya Koka da Rashin Tsaro a Borno   Mamba a kungiyar dattawan Borno, Farfesa Khalifa Dikwa ya koka a kan tsanantar rashin tsaro a Borno. Ya tabbatar da cewa babu wani gari a jihar baya da Maiduguri da ke...

2021: Za’a Fara Rajistar Tafiya Aikin Hajji

0
2021: Za'a Fara Rajistar Tafiya Aikin Hajji Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Kasa (NAHCON) ta buɗe ƙasar rajistar aikin Hajjin 2021. Hukumar ta bayyana sa ran ta cewa Saudiyya za ta iya ba da damar aikin Hajjin. Hukumar ta umarci jihohi...

Kasar Iran ta Shriya Taimakawa Najeriya Wajen Yaki da Ta’addanci

0
Kasar Iran ta Shriya Taimakawa Najeriya Wajen Yaki da Ta'addanci An yi bikin zagayowar shekara guda da kisan kwamamdan rundunar Quds na Iran, Qassem Soleimani. Amurka ta dau alhakin kisan Qassem Soleimani yayin da ya isa kasar Iraqi. Iran ta bayyana shirin...

Abubuwa Biyar da Suka fi Damun ‘Yan Najeriya

0
Abubuwa Biyar da Suka fi Damun 'Yan Najeriya   Yan Najeriya da dama basu damu da mummunan annobar nan ta korona ba. A bisa ga wani bincike, mutane sun damu da talauci, rashin tsaro da sauransu. Cibiyar bincike da tuntuba ta Infotrak ce...

Yaduwar Korona: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Ranar Litinin

0
Yaduwar Korona: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Ranar Litinin Adadin masu kamuwa da Korona yana karuwa kullum tun da aka shiga sabuwar shekara. Yayinda wasu jihohi ke sanar da ranakun komawar su makarantu, wasu na tunanin sake kafa dokar...

Gwamnantin Jahar Kwara ta Sallami Kwamishinoninta

0
Gwamnantin Jahar Kwara ta Sallami Kwamishinoninta Gwamnan Kwara ya bada sanarwar ya sallami Kwamishinonin da ya nada. Hadimin Gwamnan ya bada sanarwa, ya ce SSG kadai ya tsallake sallamar. AbdulRahman AbdulRazaq ya godewa mukarraban da su ka yi masa hidima. Mai girma gwamnan...