Home SIYASA Page 192

SIYASA

Ibadan: An Sace Babura 300 da Wasu Kayayyaki a Gidan Sanata

0
Ibadan: An Sace Babura 300 da Wasu Kayayyaki a Gidan Sanata Wasu matasa da ake zargin ƴan daba ne sun kai hari gidan Sanata Teslim Folarin a Ibadan Matasan sun sace kayayyaki kamar babura da firinji da kuɗin su ya...

Kaduna: Gwamnatin ta Saka Dokar Hana Fita a ƙaramar Hukuma Biyu

0
Kaduna: Gwamnatin ta Saka Dokar Hana Fita a ƙaramar Hukuma Biyu Gwamnatin Jihar Kaduna ta saka dokar hana fita a wasu yankuna na ƙananan hukumomin Kaduna ta Kudu da kuma Chukun na jihar ta tsawon awa 24. Dokar za ta yi...

Legas: Yadda ‘Yan Daba Suka Sace Takardun Makaranta na, Fasfoti da Kayan Abinci#Dan Majalisar

0
Legas: Yadda 'Yan Daba Suka Sace Takardun Makaranta na, Fasfoti da Kayan Abinci#Dan Majalisar Shugaban masu rinjaye na majalisar jihar Legas, Sanai Ogunbiade, ya ce 'yan ta'adda sun shiga gidansa na Ikorodu sun yi masa fashi da tsakar rana Ya wallafa...

Oyo: An Samu Wasu Bata Gari Sun Wawashe Gidan Sanata a Najeriya

0
Oyo: An Samu Wasu Bata Gari Sun Wawashe Gidan Sanata a Najeriya Wasu fusatattun matasa sun afka gidan sanata mai wakiltar Mazaɓar Oyo ta Tsakiya, Teslim Folarin, inda suka wawashe kayayyaki. Jaridar Premium Times ta ruwaito a yau Asabar cewa matasan...

Dalilin da Yasa Buhari ya ki Magana a Kan Harbin Lekki

0
Dalilin da Yasa Buhari ya ki Magana a Kan Harbin Lekki Fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari ta sanar sa dalilinta na yin shiru a kan harbe-harben Lekki. Mai bai wa shugaban kasar shawara na musamman a fannin yada labarai, Femi Adesina...

Cross Rivers: Kada a Sake a Harbi Masu Diban Kayan Tallafin Korona

0
Cross Rivers: Kada a Sake a Harbi Masu Diban Kayan Tallafin Korona Bayan samun labarin ana diban kayan tallafin Korona, gwamnan Cross RIver ya aika sako mai muhimmanci ga jami'an tsaro. Mai magana da yawun gwamnan ya saki jawabi da yammacin...

Buhari ya sha Alwashin Daukar Mataki a Kan Bata Gari #EndSARS

0
Buhari ya sha Alwashin Daukar Mataki a Kan Bata Gari #EndSARS Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ba zai kalmashe kafa yana kallon kuda kwado yayi masa kafa ba Ya ce zai tabbatar ya kawo karshen ta'addanci, rikici da tashin hankali...

Jam’iyar PDP ta Dakatar da Ayyukan Siyasa da Shirin Zabe Saboda #EndSars

0
Jam'iyar PDP ta Dakatar da Ayyukan Siyasa da Shirin Zabe Saboda #EndSars PDP ta dakatar da duk wasu ayyukan siyasa da na jam'iyya sakamakon kashe-kashen matasa dalilin zanga-zangar EndSARS A cewar Sakataren yada labarai na jam'iyyar, Kola Ologhondiyan, wajibi ne su...

Buhari ya ce Mutum 69 ne Suka Mutu a Zanga-Zangar EndSars

0
Buhari ya ce Mutum 69 ne Suka Mutu a Zanga-Zangar EndSars Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce an kashe mutum 69 a zanga-zangar adawa da cin zarafin 'yan sanda da aka shafe tsawon kwanaki ana yi a kasar. Ya ce wadanda...

Legas: Gwamnatin ta Gurfanar da ‘Yan Sanda 23 a Gaban Kotu #ENDSARS

0
Legas: Gwamnatin ta Gurfanar da 'Yan Sanda 23 a Gaban Kotu #ENDSARS Gwamnatin Jihar Legas ta fitar da sunayen 'yan sandan da ta gurfanar a gaban kotu sakamakon cin zarafin mutane da kuma kisa ba tare da shari'a ba. Baki ɗayan...

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga