Home Taska Page 113

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Ban Taba Fuskantar Matsala Wajen Ciyar da Iyalina ko Biyan Kudin Makarantar Yarana ba...

0
Ban Taba Fuskantar Matsala Wajen Ciyar da Iyalina ko Biyan Kudin Makarantar Yarana ba - Magidanci Mai Yara 18 Magidanci wanda ke da mata uku a yanzu da yara 18 ya yiwa duniya albishir da cewa nan da watanni biyu...

An Kai wa ‘Dan Majalisar Daura, Fatuhu Muhammed Hari a Gidansa da ke Katsina

0
An Kai wa 'Dan Majalisar Daura, Fatuhu Muhammed Hari a Gidansa da ke Katsina   A makon da ya gabata ake zargin wasu ‘yan iskan gari sun kai wa Hon. Fatuhu Mohammed hari. Mai taimakawa Honarabul Fatuhu Mohammed a kan harkokin Majalisa,...

Kuna Gab da Fara Kallona a Cikin Fina-Finan Bollywood – Rahama Sadau ga Masoyanta

0
Kuna Gab da Fara Kallona a Cikin Fina-Finan Bollywood - Rahama Sadau ga Masoyanta   Jarumar fina-finan Kannywood Rahama Sadau ta ce tana shirin bayyana a fina-finan Bollywood na Indiya. Rahama ta bayyana cewa tuni suka zanta da Furodusa kuma Daraktar shirin,...

Rundunar Sojin Najeriya ta Sake Ceto ‘Yan Matan Chibok Biyu a Borno

0
Rundunar Sojin Najeriya ta Sake Ceto 'Yan Matan Chibok Biyu a Borno   Rundunar sojin Najeriya sun samu nasarar ceto wasu 'yan mata biyu daga cikin 'yan matan Chibok da aka sace. A baya an ceto wasu 'yan mata biyu daga cikin...

Zabiya: Jami’an Tsaro Sun Kama Mahaifin da Zai Sayar da ‘Ya’Yansa

0
Zabiya: Jami'an Tsaro Sun Kama Mahaifin da Zai Sayar da 'Ya'Yansa   'Yan-sanda sun kama wani mahaifi da ake zargi zai sayar da 'ya'yansa zabiya guda uku a Mozambique. An kama mutumin mai shekara 39 tare da kaninsa mai shekara 34, a...

Ma’aikatan Gwamnati Sun Shiga Yajin Aiki a Zimbabwe

0
Ma'aikatan Gwamnati Sun Shiga Yajin Aiki a Zimbabwe   Ma'aikatan gwamnati a Zimbabwe sun fara yajin aikin gargadi na kwana biyu domin neman karin albashi. Ma'aikatan dai na bukatar gwamnatin kasar ta rika biyansu albashi da dalar Amurka, a maimakokn kudin kasar...

Kwamishina Tare da Mutane 8 Sun Rasa Rayukansu a Harin Kunar Bakin Wake

0
Kwamishina Tare da Mutane 8 Sun Rasa Rayukansu a Harin Kunar Bakin Wake   Mutum tara sun mutu a wani harin kunar bakin wake a garin Marka na gundumar Lower Shebelle da ke kasar Somaliya Rahotonni na cewa za a iya samun...

Hukumar EFCC ta Bayyana Yadda Tsohon AGF, Ahmed Idris ya karɓi Cin Hancin N15bn

0
Hukumar EFCC ta Bayyana Yadda Tsohon AGF, Ahmed Idris ya karɓi Cin Hancin N15bn Abuja - Acanta Janar na ƙasa (AGF) da aka dakatar, Ahmed Idris, ya karɓi biliyan N15bn ta bayan fage domin ya gaggauta biyan jihohi masu fitar...

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta Kama Bama-Bamai a Cikin Mota Kirar Mercedes Benz

0
Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kano ta Kama Bama-Bamai a Cikin Mota Kirar Mercedes Benz Dorayi, Kano - Rundunar ‘yan sanda a ranar Alhamis ta ce ta kama wasu bama-bamai a cikin wata mota kirar Mercedes Benz da ke kan hanyar...

Mutane da Dama za su Tsinduma Jarumai a Wuta Idan Suna da Dama –...

0
Mutane da Dama za su Tsinduma Jarumai a Wuta Idan Suna da Dama - Jaruma Hauwa Waraka   Fitacciyar Jarumar masa'antar fina-finan arewa, Kannywood, Hauwa Abubakar ta ce mafi yawancin mutane suna yi wa jarumai zato mara kyau. Jarumar da aka fi...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta