‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Sanda 5 da Farar Hula 3 a Jihar Katsina
'Yan Bindiga Sun Kashe 'Yan Sanda 5 da Farar Hula 3 a Jihar Katsina
Wasu 'yan bindiga sun hallaka 'yan sanda 5 da wasu farar hula akalla 3 a yankin karamar hukumar Kankara ta jihar Katsina a Najeriya.
Bayanai sun nuna...
Likita a Zambia ya Kuduri Aniyar Yin Tattaki Domin Haramta Shan Barasa
Likita a Zambia ya Kuduri Aniyar Yin Tattaki Domin Haramta Shan Barasa
Wani likita a Zambia ya kuduri aniyar yin tattaki na nisan kilomita 140 (mil 87) da kafa domin janyo hankalin hukuma ta haramta shan giya a kasar.
Dakta Brian...
Gwamnatin Najeriya na Son Hana Hawa Babura
Gwamnatin Najeriya na Son Hana Hawa Babura
Gwamnatin Najeriya ta ce tana duba yuwuwar hana amfani da babura domin dakile ayyukan masu satar mutane da ‘yan ta’adda.
Ministan Shari’a kuma babban lauyan gwamnati Abubakar Malami shi ne ya sanar da haka...
An Ceto Jami’an ‘Yan Sanda 10 da ‘Yan Bindiga Suka yi Garkuwa da su...
An Ceto Jami'an 'Yan Sanda 10 da 'Yan Bindiga Suka yi Garkuwa da su a Jihar Kogi
Jami'an yan sandan da wasu miyagun yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Kogi sun kubuta.
An ceto jami'an yan sandan su...
Bincike ya Nuna an fi Kashe Mazauna Yankin Arewa a Najeriya
Bincike ya Nuna an fi Kashe Mazauna Yankin Arewa a Najeriya
Bincike ya nuna fiye da kashi 70 na wadanda aka kashe a Najeriya a watan Yuni mazauna yankin Arewa ne.
Beacon Consulting Limited ta ce Jihar Sokoto ne kan gaba...
Budurwa ta yi Wuff da Mahaifin Saurayinta
Budurwa ta yi Wuff da Mahaifin Saurayinta
Wata budurwa ta haifar da cece-kuce a shafukan sada zumunta bayan da ta bayyana hotunanta tare da mahaifin saurayinta.
An ce budurwar mai shekaru 23 ta dauki matakin mai ban mamaki ne bayan da...
Jerin Sunayen Matasan da Suke da Makudan Kudi a Najeriya
Jerin Sunayen Matasan da Suke da Makudan Kudi a Najeriya
Hausawa su na cewa yaro da kudi, abokin tafiyar manya. Wannan rahoto na Legit.ng ya tattaro jerin matasan da suke da makudan kudi ne a Najeriya.
Kamar yadda za a gani,...
Hukumar FRSC Ta Nada Mataimakan ta Guda 4 Domin Yin Ritaya
Hukumar FRSC Ta Nada Mataimakan ta Guda 4 Domin Yin Ritaya
Hukumar kiyaye haddura ta kasa (FRSC), ta amince da nadin sabbin mataimakan jami’an rundunar guda hudu, wadanda za su ci gaba da hutun tasha.
A cikin wata sanarwa a ranar...
Martanin ‘Yan Sanda ga Matashin da ya Turawa Matar Aure Sakon Soyaya
Martanin 'Yan Sanda ga Matashin da ya Turawa Matar Aure Sakon Soyaya
Wani matashi ya yi wa 'yan sanda magana a Twitter kan yadda ya turawa matar aure sakon yana son ta amma mijinta ya je ya lakada masa duka.
Sai...
Abduljabbar Kabbara ya Nemi Shugaban Alkalai na Jihar Kano da ya Sauya Masa Kotu
Abduljabbar Kabbara ya Nemi Shugaban Alkalai na Jihar Kano da ya Sauya Masa Kotu
Malam Abduljabbar ya nemi Shugaban Alkalai na Jihar Kano, Dokta Tijjani Yusuf Yakasai ya sauya masa kotun da ke sauraren shari’arsa.
Abduljabar Nasiru ya zargi Alkali Ibrahim...













