‘Yan Bindiga Sun Kai Farmaki a Yankin Jihar Neja
'Yan Bindiga Sun Kai Farmaki a Yankin Jihar Neja
Rahoto daga majiya mai tushe ya bayyana yadda 'yan bindiga suka farmaki wani kauye a yankin jihar Neja.
An ga mazauna yankin da lamarin ya shafa suna gudun tsira, tare da boye...
NCAA ta Dakatar da Kamfanin Jiragen Sama na Dana Airlines Daga Aiki
NCAA ta Dakatar da Kamfanin Jiragen Sama na Dana Airlines Daga Aiki
Hukumar da ke kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Najeriya, ta soke lasisin kamfanin jiragen sama na Dana Airlines, daga tsakar daren ranar Laraba, 20 ga watan Yulin...
An Umarci kasashen Turai su Rage Amfani da Gas da Kashi 15 Cikin 100
An Umarci kasashen Turai su Rage Amfani da Gas da Kashi 15 Cikin 100
Hukumar gudanarwar tarayyar Turai ta umarci mambobinta da su rage amfani da gas da kashi 15 cikin 100 nan da watan Maris, saboda fargabar janye shigar...
Dakarun Soji Sun Sake Gano ‘Yar Chibok Tare da ‘Danta a Borno
Dakarun Soji Sun Sake Gano 'Yar Chibok Tare da 'Danta a Borno
Dakarun soji na rundunar Hadin kai, da ke yaki da Boko Haram a Najeriya, sun tabbatar da sake gano wata 'yar makarantar Chibok mai suna Ruth Bitrus, wacce...
Kamfanin NNPC ya Daina Kula da Farashin Man fetur – Garba Deen Muhammad
Kamfanin NNPC ya Daina Kula da Farashin Man fetur - Garba Deen Muhammad
Kamfanin mai na Najeriya NNPC ya musanta cewa shi ne ya kara farashin man fetur, inda ta ce ba laifsa ba ne kawo sabon farashi.
Kamfanin NPPC ya...
Jigon Jam’iyyar APC, Godwin Aigbogun ya Tsere Daga Hannun ‘Yan Bindiga
Jigon Jam'iyyar APC, Godwin Aigbogun ya Tsere Daga Hannun 'Yan Bindiga
Shugaban jam’iyyar APC gunduma ta 9 a karamar hukumar Orhionmwon ta jihar Edo, Mista Godwin Aigbogun, ya kubuta daga maboyar wadanda suka sace shi.
Masu garkuwa da mutanen da ake...
Wa’adin Mako Biyu da Shugaba Buhari ya Bayar ya yi Yawa – Shugaban ASUU
Wa'adin Mako Biyu da Shugaba Buhari ya Bayar ya yi Yawa - Shugaban ASUU
Shugaban kungiyar malaman Jami'o'i ta Najeriya ASUU ya ce wa'adin mako biyu da shugaban kasar ya bayar domin kawo karshen yajin aikin ya yi yawa.
A wata...
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Matar da Take Satar Kananan Yara
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Matar da Take Satar Kananan Yara
Wata kotu a birnin Beira na kasar Mozambican ta yanke wa wata mata hukuncin daurin shekara 30 a gidan yari, da kuma biyan tarar dala 3,100, sakamakon samunta...
An Kama ‘Yan Majalisar Dokokin Amurka 17 Kan Adawa da Soke ‘Yancin Zubar da...
An Kama 'Yan Majalisar Dokokin Amurka 17 Kan Adawa da Soke 'Yancin Zubar da Ciki
Akalla 'yan majalisar dokokin Amurka 17 ne aka kama a birnin Washington DC, saboda zanga-zangar adawa da soke 'yancin zubar da ciki.
Cikin 'yan majalisar da...
Hukuncin da Kotun Kasar Marocco ta Yanke wa ‘Yan Ci-rani 33
Hukuncin da Kotun Kasar Marocco ta Yanke wa 'Yan Ci-rani 33
Wata kotu a Morocco ta yanke wa wasu 'yan ci-rani 33 hukuncin daurin wata 11 saboda shiga kasar ba bisa ka'ida ba.
A watan da ya gabata ne dai wani...













