Safarar Miyagun Kwayoyi: NDLEA na Binciken Gidajen Abba Kyari da Rukunin Shaguna a Maiduguri
Safarar Miyagun Kwayoyi: NDLEA na Binciken Gidajen Abba Kyari da Rukunin Shaguna a Maiduguri
Hukumar da ke yaki da masu safarar miyagun kwayoyi a Najeriya NDLEA, ta shafa fenti a jikin wasu gidaje shida da wani katafaren gini mai shaguna...
Kamfanin Gazprom na Kasar Rasha ya Kulle Bututun Iskar Gas Zuwa Kasar Poland da...
Kamfanin Gazprom na Kasar Rasha ya Kulle Bututun Iskar Gas Zuwa Kasar Poland da Bulgaria
Kamfanin da ke samar da makamashi na Rasha Gazprom ya sanar cewa ya kulle bututun da ke jigilar iskar gas zuwa kasar Poland da Bulgaria...
‘Yan Sandan Najeriya Sun Kai Samame Cibiyar Hada Bama-Bamai na ‘Yan IPOB
'Yan Sandan Najeriya Sun Kai Samame Cibiyar Hada Bama-Bamai na 'Yan IPOB
Ƴan sanda a Najeriya sun ce sun kai samame a wata cibiyar da ake hada bama-bamai a jihar Imo da ke kudu maso gabashin kasar, inda ake ci...
Gidauniyar Malam Inuwa ta Rabawa Marayu 100 Tallafin Turmin Atamfa
Gidauniyar Malam Inuwa ta Rabawa Marayu 100 Tallafin Turmin Atamfa
A ƙoƙarin da ta ke kan cigaba da yi wajen ganin ta kyautatawa marayu a Jihar Jigawa a wannan wata na Ramadan mai albarka, Gidauniyar Malam Inuwa wacce mai girma...
Ministan Sadarwa ya Jagoranci Bikin Tunawa da Ranar Ƙere-Ƙere ta Duniya
Ministan Sadarwa ya Jagoranci Bikin Tunawa da Ranar Ƙere-Ƙere ta Duniya
Mai girma ministan sadarwa da tattalin arziƙin fasahar zamani, Farfesa Isah Ali Ibrahim Pantami, (FNCS, FBCS, FIIM), ya jagoranci bikin tunawa da zagayowar ranar nazari da ƙirƙira ta Duniya...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Daga Cikin 26 da Suyi Garkuwa da su...
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Daga Cikin 26 da Suyi Garkuwa da su a Jahar Kaduna
Yan bindiga sun kashe mutum uku daga cikin 26 da suka sace a garin Unguwan Bulus da ke jihar Kaduna.
Wadanda suka yi garkuwa...
Allah ya yi wa Mahaifiyar Abubakar Idris Dadiyata Rasuwa
Allah ya yi wa Mahaifiyar Abubakar Idris Dadiyata Rasuwa
Allah ya yiwa Malama Fatima, mahaifiyar Abubakar Idris Dadiyata wanda wasu da ba a san ko su waye ba suka sace shi, rasuwa.
Marigayiyar ta amsa kiran mahaliccinta ne a safiyar yau...
NHGSFP: FMHADMSD ta Samu Yardan Ɗalibai a Makarantun Gwamnati
NHGSFP: FMHADMSD ta Samu Yardan Ɗalibai a Makarantun Gwamnati
Shirin National Home Grown School Feeding Programme na kasa, wani babban shiri ne kuma daya ne daga cikin shirye-shirye masu kayatarwa na Ma'aikatar jin kai, agaji da inganta rayuwar al'umma na...
Dakarun Sojin Kasa Sun Hallaka Gawurtaccen ‘Dan Kungiyar ‘Yan Awaren IPOB/ESN a Jahar Imo
Dakarun Sojin Kasa Sun Hallaka Gawurtaccen 'Dan Kungiyar 'Yan Awaren IPOB/ESN a Jahar Imo
Dakarun birged ta 34 na Manyan Bindigogi ranar Lahadi 17 ga watan Afrilu 2022 sun samu nasarar hallakar da gawurtaccen d'an haramtacciyar k'ungiyar y'an awaren IPOB/ESN...
Ki Daina Yaudarar ‘Yan Najeriya da Mabiyanki ta Hanyar Amfani da ni Kina Hada...
Ki Daina Yaudarar 'Yan Najeriya da Mabiyanki ta Hanyar Amfani da ni Kina Hada Karairayi - Tsohon Mijin Jaruma Mai Kayan Mata
Tsohon mijin fitacciyar mai siyar da kayan mata, Jaruma, Fahad ya bayyana cewa yana kula ta ne kawai...













