Home Taska Page 148

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Kungiyar MOPPAN ta Ja Kunnen ‘Yan Kannywood Kan Tone-Tone da Suke Yiwa Junansu a...

0
Kungiyar MOPPAN ta Ja Kunnen 'Yan Kannywood Kan Tone-Tone da Suke Yiwa Junansu a Shafukan Soshiyal Midiya   Kungiyar MOPPAN ta gargadi yan Kannywood da su janye daga yiwa junansu tone-tone a shafukan soshiyal midiya. MOPPAN ta bukaci yan fim da su...

DCP Abba Kyari na Cikin ƙungiyar da ke Safarar Miyagun ƙwayoyi – NDLEA

0
DCP Abba Kyari na Cikin ƙungiyar da ke Safarar Miyagun ƙwayoyi - NDLEA Hukumar yaƙi da shan miyagun ƙwayoyi a Najeriya ta National Drug Law Enforcement Agency (NDLEA) ta ce tana neman ɗan sanda DCP Abba Kyari ruwa a jallo...

Jerin Lokutan da Adadin Kwanakin da ASUU ta Shiga Yajin Aiki

0
Jerin Lokutan da Adadin Kwanakin da ASUU ta Shiga Yajin Aiki   Yayin da aka tsunduma yajin aikin ASUU na 2022, dalibai za su so sanin yadda ASUU ta fafata da yajin aiki. Tun shekarar 1999 ASUU ta fara yajin aiki saoda...

Shin da Gaske Tsohon Sarki Sanusi II Zai Kawo Ziyara Jahar Kano ?

0
Shin da Gaske Tsohon Sarki Sanusi II Zai Kawo Ziyara Jahar Kano ? Manyan masu ruwa da tsaki da masanan tsaro sun bayyana damuwarsu game da jita-jitar tsohon Sarki zai kai ziyara jihar Kano. Gwamnatin jihar ta bayyana cewa a halin...

Kungiyar ASUU ta yi Watsi da Matsayin Farfesa da Aka Bai wa Pantami

0
Kungiyar ASUU ta yi Watsi da Matsayin Farfesa da Aka Bai wa Pantami Abuja-Ƙungiyar malaman jami'o'i ASUU ta yi watsi da matsayin Farfesa da aka bai wa ministan harkokin sadarwa da tattalin arziƙin zamani, Dakta Isa Pantami. Punch ta rahoto cewa...

Abu 4 da Majalisar Wakilai a Najeriya ta Sasanta Tsakanin ASUU da Gwamnati a...

0
Abu 4 da Majalisar Wakilai a Najeriya ta Sasanta Tsakanin ASUU da Gwamnati a 2021 A watan Nuwamban 2021 Majalisar Wakilai ta Najeriya ta shiga tsakanin ƙungiyar ASUU ta malaman jami'a da kuma gwamnatin tarayya, inda suka cimma matsaya kan...

‘Yan Sanda Sun Ceto Mutane 20 da ‘Yan Bindiga Suka yi Garkuwa da su...

0
'Yan Sanda Sun Ceto Mutane 20 da 'Yan Bindiga Suka yi Garkuwa da su a Jahar Neja   'Yan sandan Neja sun ceto mutum 20 da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su sakamakon samamen da suka kai kan sansanin 'yan...

Abubuwa 5 game da Sheikh Ahmad Gumi

0
Abubuwa 5 game da Sheikh Ahmad Gumi A ranar Asabar, gobara ta kama gidan fitaccen malamin addinin Musulunci nan mazaunin garin Kaduna, Sheikh Ahmad Gumi. An tattaro yadda gobarar ta taba kwanon rufin wani bene. Tuni malamin ya tabbatar da aukuwar...

‘Yan Bindiga na ci Gaba da Kai Farmaki Jahar Neja

0
'Yan Bindiga na ci Gaba da Kai Farmaki Jahar Neja Rahotanni sun kawo cewa yan bindiga na ci gaba da kai hare-hare a wasu garuruwa a jihar Neja. An tattaro cewa harin wanda suka fara kaddamarwa a yammacin ranar Asabar yana...

Za a yi Zaben Raba Gardama a Switzerland Kan Tallan Sigari

0
Za a yi Zaben Raba Gardama a Switzerland Kan Tallan Sigari Masu kada kuri'a a Switzerland za su yi zaben raba gardama yau Lahadi don yanke shawara kan tsaurara dokokin ta'ammali da tallan taba sigari, musaman a duk inda matasa...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta