Batun Albashi: Majalisar Dokoki ta Saka Matakan Tsaro Kan Zanga-Zangar Ma’aikatan Majalissar
Batun Albashi: Majalisar Dokoki ta Saka Matakan Tsaro Kan Zanga-Zangar Ma'aikatan Majalissar
Ma'aikata a majalisar dokoki sun fusata, sun shirya zanga-zanga don neman hakkinsu na albashi.
Majalisar dokoki ta tsaurara tsaro a harabar majalisa bisa tsoron abin da ka iya biyo...
Hukuncin da Kotun Zimbabwe ta Yanke wa Saurayin da ya yi Sanadiyyar Mutuwar Kanwar...
Hukuncin da Kotun Zimbabwe ta Yanke wa Saurayin da ya yi Sanadiyyar Mutuwar Kanwar sa
Kotu a Zimbabwe ta yanke wa saurayi mai shekaru 27 daurin shekaru 8 a gidan gyaran hali.
Hakan ya biyo bayan dukan kawo-wuka da ya yi...
Ina Rokon Jinkai da Gafara, Ba Zan Sake Aikata Irin Wannan Laifin ba –...
Ina Rokon Jinkai da Gafara, Ba Zan Sake Aikata Irin Wannan Laifin ba - Kasungurmin 'Dan Bindiga
Kasungurmin dan bindigan da aka kama ya fallasa sunayen wasu da yake aiki dasu a daji.
Ya kuma roki jama'a su yafe masa, inda...
Matsalolin Yankin: Gwamnoni da Sarakunan Arewa Sun Shiga Ganawa a Jahar Kaduna
Matsalolin Yankin: Gwamnoni da Sarakunan Arewa Sun Shiga Ganawa a Jahar Kaduna
Gwamnoni da Sarakunan Arewa sun shiga ganawa a Kaduna don tattauna lamarin Arewa.
Taron ya samu halartan kusan dukkan masu fada a ji a Arewa.
Daga cikin lamuran da za'a...
‘Yan Najeriya 330,000 na Gudun Hijira a Kasashen da ke Makwabta da Najeriya –...
'Yan Najeriya 330,000 na Gudun Hijira a Kasashen da ke Makwabta da Najeriya - Sadiya Umar Farouq
Ministar Jin-ƙai da kare Afkuwar Bala'i ta gwamnatin Najeriya Hajiya Sadiya Farouq, ta ce 'yan ƙasar 330,000 na kudun hijira yanzu haka a...
Faɗuwar Darajar Naira: PDP ta caccaki APC
Faɗuwar Darajar Naira: PDP ta caccaki APC
Jam'iyyar hamayya ta PDP a Najerya ta caccaki APC kan marawa kalaman gwaman Babban bankin kasar wato CBN baya, kan yada darajar naira ke ci gaba da faɗuwa.
A wata sanarwa da PDP ta...
Gidauniyar Farfesa Gwarzo: Mata 131 a Garin Gwarzo Sun Amfana da Tallafin Dubu 30
Gidauniyar Farfesa Gwarzo: Mata 131 a Garin Gwarzo Sun Amfana da Tallafin Dubu 30
Kimanin Mata 131 a Garin Gwarzo unguwar sabon layin Kara , a jahar Kano suka amfana da tallafin naira dubu 30.
Wanda Gidauniyar farfesa Abubakar Adamu Gwarzo...
‘Yan Boko Haram Sun Fice Daga Sansanin su a Arewa Maso Gabas Don Hada...
'Yan Boko Haram Sun Fice Daga Sansanin su a Arewa Maso Gabas Don Hada Karfi da 'Yan Bindiga
Rahotannin tsaro da muke samu daga majiyoyi daban-daban sun bayyana yadda Boko Haram ke horar da 'yan bindiga .
A halin da ake...
Datse Layukan Sadarwa: ‘Yan Bindiga Sun Koma Amfani da Kafofin Sadarwa na Kasashe da...
Datse Layukan Sadarwa: 'Yan Bindiga Sun Koma Amfani da Kafofin Sadarwa na Kasashe da ke Makwabtaka da Najeriya - 'Dan Majalisar Sokoto
Dan majalisar jahar Sokoto ya ce 'yan bindiga sun koma amfani da layikan sadarwan Nijar wurin kai farmaki.
Aminu...
Harin ‘Yan Bindiga a Barikin Sojojin Jahar Sokoto ya yi Sanadiyyar Hallaka Mutane da...
Harin 'Yan Bindiga a Barikin Sojojin Jahar Sokoto ya yi Sanadiyyar Hallaka Mutane da Dama
Wasu miyagun yan bindiga sun kai hari barikin sojoji a jahar Sokoto, inda suka hallaka jami'ai dama.
Rahotanni sun tabbatar da cewa maharan sun kai harin...













