Home Taska Page 190

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Bayan Rasuwar Sarkin Kantagora, Said Umaru Namaska: An Fara Shirin Nada Sabon Sarkin Sudan

0
Bayan Rasuwar Sarkin Kantagora, Said Umaru Namaska: An Fara Shirin Nada Sabon Sarkin Sudan   An fara shirin nada sabon Sarkin Sudan na Masarautar Kontagora a jahar Neja. Sarkin Sudan ya rasu ne ranar 9 ga Satumba 2021. Ana zargin daya daga cikin...

Karar Kwankwaso ga EFCC: Kakakin Darikar Kwankwasiyya ya Caccaki ‘Yan Fanshon Jahar Kano

0
Karar Kwankwaso ga EFCC: Kakakin Darikar Kwankwasiyya ya Caccaki 'Yan Fanshon Jahar Kano   Kakakin darikar Kwankwasiyya ya caccaki yan fanshon jahar Kano. Ya ce basu da godiyar Allah duk da abinda Rabiu Kwankwaso yayi musu. Yan fansho sun kai karar Kwankwaso ofishin...

Mutane 2 Sun Rasa Ransu Sanadiyyar Tashin Bom a Birnin Jalalabad na Afghanistan

0
Mutane 2 Sun Rasa Ransu Sanadiyyar Tashin Bom a Birnin Jalalabad na Afghanistan   Bom ya kashe mutum biyu a birnin Jalalabad na Afghanistan Wani abin fashewa da aka sa a bakin titi a birnin Jalalabad na Afghanistan ya kashe a ƙalla...

Farfesa Isa Pantami ya Gayyaci Femi Fani-Kayode Liyafar Cin Abinci Dare a Gidansa

0
Farfesa Isa Pantami ya Gayyaci Femi Fani-Kayode Liyafar Cin Abinci Dare a Gidansa   Ministan Sadarwar Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya gayyaci sabon mamba na baya-bayan nan a jam'iyyar APC liyafar cin abinci dare a gidansa. Femi Fani-Kayode ɗin ne ya...

Na Damu da Yadda Majalisar Dokokin Najeriya ke Tafiyar da Batun Ciyo Basussuka da...

0
Na Damu da Yadda Majalisar Dokokin Najeriya ke Tafiyar da Batun Ciyo Basussuka da Gwamnatin Tarayya ke yi - Sanata Ndume   Sanata Ali Ndume ya nuna damuwarsa kan yadda gwamnatin tarayya ke karbo bashi a cikin matsanancin halin tattalin arzikin...

‘Yan Ta’addan Boko Haram Sun Sace Taraktoci 5 Tare da Kona 2 a Jahar...

0
'Yan Ta'addan Boko Haram Sun Sace Taraktoci 5 Tare da Kona 2 a Jahar Yobe   Wasu miyagu da ake zargin 'yan Boko Haram ne sun sace tarakta biyar tare da kurmushe biyu. An gano cewa 'yan ta'addan sun shiga kauyen Ngelbuwa...

Yajin Aikin NARD: Likitoci Sun yi Alla-Wadai da Hukuncin Kotun Ma’aikatan NIC Kan Cewa...

0
Yajin Aikin NARD: Likitoci Sun yi Alla-Wadai da Hukuncin Kotun Ma'aikatan NIC Kan Cewa su Koma Bakin Aiki   Likitoci sun yi martani kan hukuncin kotun ma'aikatan NIC. Likitocin sun fara yajin aiki ne ranar 1 ga Agusta bisa rashin biyansu albashi...

Babban Bankin Najeriya ya na Neman Mai Shafin Canji na AbokiFX

0
Babban Bankin Najeriya ya na Neman Mai Shafin Canji na AbokiFX   Babban bankin Najeriya wato CBN ya ce yana neman mai shafin canji na AbokiFX, Oniwinde Adedotun ruwa a Jallo. AbokiFX shafin ne da ke wallafa bayanai kan yanayin hada-hada da...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Shugaban Kungiyar Miyetti Allah, Abubakar Abdullahi a Jahar Kaduna

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Shugaban Kungiyar Miyetti Allah, Abubakar Abdullahi a Jahar Kaduna   'Yan bindiga sun halaka shugaban kungiyar Miyetti Allah a karamar hukumar Lere ta jahar Kaduna, Abubakar Abdullahi. Maharan sun kashe shugaban kungiyar ta MACBN bayan sun kai farmaki...

VAT Maimakon FIRS: Gwamnonin Najeriya 9 da Suka Dage Sai Jahohi Sun Karbi Harajin

0
VAT Maimakon FIRS: Gwamnonin Najeriya 9 da Suka Dage Sai Jahohi Sun Karbi Harajin   Gwamnonin kudu sun yi wani taro a Enugu don tattauna muhimman batutuwa da yankin ke fuskanta. Daya daga cikin mahimman batutuwan da suka tattauna shine na karbar...
- Advertisement -
Latest News
Gawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na NajeriyaAshiru Kudan ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa ADCRabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADCHarin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra'ilaAn Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo'Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar OndoAlamomin Fitowar Haƙori ga JariraiRundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a BornoShugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ilaMene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?Dagaske Saraki Zai yi Takara da Tinubu a Zaben 2027?Mahaifiyar El-Rufai ta RasuMataimakin Gwamnan Kano ya yi Murabus Daga MukaminsaSheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari'arsaHukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama Matasa 21