Home Taska Page 220

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Biyo Bayan Tuban ‘Yan Boko Haram: Mayakan ISWAP Sun Fitar da Sabon Tsarin Shugabanci

0
Biyo Bayan Tuban 'Yan Boko Haram: Mayakan ISWAP Sun Fitar da Sabon Tsarin Shugabanci   Mayakan ISWAP sun canja shugabanninsu da masu basu shawara sakamakon yadda mayakan Boko Haram da dama suka yada makamansu. Rahotanni sun bayyana yadda tun daga hedkwatar kungiyar...

Satar Amsa a Jarabawa: Nasarawa Poly ta Sallami Dalibai 51

0
Satar Amsa a Jarabawa: Nasarawa Poly ta Sallami Dalibai 51   An sallami akalla dalibai 51 daga makaranta kan laifin sata a jarabawa. Shugaban makarantar ya yi kira ga dalibai su yi watsi da satar amsa a jarabawa. Wannan ya biyo bayan sallamar...

Hukumar ‘Yan Sandan Jahar Zamfara Sun Ceto Mutane 12 Daga Hannun ‘Yan Bindiga

0
Hukumar 'Yan Sandan Jahar Zamfara Sun Ceto Mutane 12 Daga Hannun 'Yan Bindiga   'Yan sanda sun samu nasarar kwato mutum 12 hannun 'yan bindiga. Wannan ya biyo bayan bidiyon daliban da aka sace a kwalejin noma. Gwamnatin Zamfara ta lashi takobin ceto...

Yusuf Buhari Zai Angon ce da Amaryar sa, Zahra Nasiru Bayero Ranar Juma’a

0
Yusuf Buhari Zai Angon ce da Amaryar sa, Zahra Nasiru Bayero Ranar Juma'a   ‘Dan shugaban kasar Najeriya zai auri ‘Diyar Sarkin Bichi a ranar Juma’ar nan. Yusuf Buhari zai auri Zahra Nasiru Ado Bayero a babban masallacin garin Bichi Mutanen garin. Bichi...

‘Yan Bindiga Sun Sace Daliban Makarantar Islamiyya a Jahar Katsina

0
'Yan Bindiga Sun Sace Daliban Makarantar Islamiyya a Jahar Katsina   'Yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kai hari Islamiyya a karamar hukumar Faskari, jahar Katsina. 'Yan bindigan sun sace dalibai da dama sannan sun yi awon...

Gwamnatin Gombe ta Kashe Sama da N100m Wurin Daukar Nauyin Mahajjata Kiristoti 70 –...

0
Gwamnatin Gombe ta Kashe Sama da N100m Wurin Daukar Nauyin Mahajjata Kiristoti 70 - Karu Ishaya   Karu Ishaya, sakataren hukumar walwalar mahajjata kiristoci na jahar Gombe, ya ce gwamnatin jahar ta kashe fiye da naira miliyan 100 wurin tallafawa mahajjata. Ishaya...

Sace Alkur’ani: Kotun Kano ta Yankewa Barawon Hukuncin Share Masallaci na Tsawon Kwanaki 30

0
Sace Alkur'ani: Kotun Kano ta Yankewa Barawon Hukuncin Share Masallaci na Tsawon Kwanaki 30   A birnin Kano, an yanke wa wani mutum hukuncin share masallaci na tsawon kwanaki 30 a jere. An yanke masa hukuncin ne bisa zarginsa da aka yi...

Musabbabin Abinda ya Kashe Mutane 7 Jahar Osun

0
Musabbabin Abinda ya Kashe Mutane 7 Jahar Osun   Ƴan sanda a jahar Osun sun tabbatar da mutuwar mutum bakwai ƴan gida ɗaya sakamakon shaƙar iska mai guba. Rundunar ƴan sandan Osun ta ce mutum takwas aka samu kwance a ɗakunansu a...

Bayan Kwace Mulki: ‘Yan Taliban Sun je Gurin Shaƙatawa

0
Bayan Kwace Mulki: 'Yan Taliban Sun je Gurin Shaƙatawa   Mutane daga sassa daban-daban na duniya suna ta nuna al'ajabi kan jerin wasu bidiyo na mayaƙan Taliban a wuraren shaƙatawar yara da wuraren motsa jiki suna ta tsalle-tsalle. Bidiyo da hotunan sun...

Kwashe N10m: Hukumar ‘Yan Sandan Jahar Oyo Sun Kama Ma’aikacin Banki

0
Kwashe N10m: Hukumar 'Yan Sandan Jahar Oyo Sun Kama Ma'aikacin Banki   Hukumar ‘yan sandan jahar Oyo sun damki wani Adeyemi Tosin, ma’aikacin banki bisa zargin wawurar kudin wani abokin huldarsu dake ajiya a bankin. Ana zargin Tosin da kwashe naira miliyan...
- Advertisement -
Latest News
Zaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?Ban Taɓa Yarda da NATO ba - TrumpAn ɗage Sauraron Bayar da Belin El-RufaiGwamnatin Najeriya ta Ayyana Juma'a da Litinin Ranakun HutuBa Zamu Shiga Yaƙi da Iran ba, Duk da Matsin Lambar Trump - BirtaniyaChina da Pakistan na shirin Shiga Tsakani Amurka, Iran da Isra'ila Domin Kawo ƙarshen YaƙinGawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na NajeriyaAshiru Kudan ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa ADCRabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADCHarin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra'ilaAn Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo'Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar OndoAlamomin Fitowar Haƙori ga JariraiRundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a BornoShugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ila