Tankar Mai ta Sanadiyyar Kashe Fasinjoji a Jahar Oyo
Tankar Mai ta Sanadiyyar Kashe Fasinjoji a Jahar Oyo
Wasu fasinjoji sun rasa rayukansu yayin da tankar mai ta fadi a wani yankin jahar Oyo.
Rahotanni sun bayyana cewa, a halin yanzu an tattara mutanen da suka mutu zuwa asibiti.
Rahoto ya...
Motar Kwastam ta Kashe Mutane 5 yayin Bin Fasakwaurin Shinkafa a Jahar Katsina
Motar Kwastam ta Kashe Mutane 5 yayin Bin Fasakwaurin Shinkafa a Jahar Katsina
Wata motar kwastam ta kucce ta yi kan jama'a yayin da ta biyo yan fasa kwauri a garin Jibia dake jahar Katsina.
Rahotanni sun bayyana cewa hatsarin da...
ALLAH ya yi wa Mataimakin Sheikh Dahiru Bauchi Rasuwa
ALLAH ya yi wa Mataimakin Sheikh Dahiru Bauchi Rasuwa
Sheikh Umar Sulaiman ya rigamu gidan gaskiya a yau Litinin a gidansa dake Kaduna yana da shekara 76.
Kafin rasuwarsa, shine mataimakin shahararren malamin addinin musulunci, Sheikh Dahiru Bauchi.
Dan marigayin, Mustapha Sulaiman,...
Kotu ta Yanke wa Mijin da Kashe Matarsa a Jahar Jigawa Hukuncin Kisa
Kotu ta Yanke wa Mijin da Kashe Matarsa a Jahar Jigawa Hukuncin Kisa
Kotu ta samu wani magidanci da laifin kashe Mai dakinsa a jahar Jigawa.
Alkali ya gamsu Rabiu Mamman ya kashe mai dakinsa a shekarar 2016 Za a kashe...
Dokar Zaman Gida: ‘Yan Kungiyar IPOB Sun Kona Fasinja a Jahar Imo
Dokar Zaman Gida: 'Yan Kungiyar IPOB Sun Kona Fasinja a Jahar Imo
Mambobin IPOB sun yi wa wani fasinja kurmus a karamar hukumar Ahiazu Mbaise ta jahar Imo.
An gano cewa miyagun sun tare motocin dake zuwa Imo daga Umuahia kan...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Maigida Sunyi Garkuwa da Matarsa da ‘Yarsa a Jahar Ekiti
'Yan Bindiga Sun Kashe Maigida Sunyi Garkuwa da Matarsa da 'Yarsa a Jahar Ekiti
Wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun kai farmaki kan wasu iyalai a titin.
Ewu – Ayetoro Ekiti a jahar Ekiti An tattaro cewa...
Rundunar Sojojin Kasa ta Dakile Harin da Mayakan Boko Haram Sukai Yunkurin Kaiwa Damboa...
Rundunar Sojojin Kasa ta Dakile Harin da Mayakan Boko Haram Sukai Yunkurin Kaiwa Damboa a Jahar Borno
Sojojin sun ɗauki matakin gaggawa a kan wasu mayakan Boko Haram da suka yi yunkurin kai hari Damboa Dakarun sojin su.
sakar musu ruwan...
Kungiyar NANS ta Koka Kan Rashin Tsaro da Dalibai ke Fuskanta
Kungiyar NANS na Koka Kan Rashin Tsaro da Dalibai ke Fuskanta
Kungiyar dalibai a Najeriya ta bayyana bukatar ayyana 'yan bindiga a matsayin 'yan ta'adda.
Wannan na fito wa ne daga bakin shugaban NANS a ranar Lahadi 8 ga watan Agustan...
Cutar Kwalara ta Hallaka Mutane 60 a Jahar Katsina
Cutar Kwalara ta Hallaka Mutane 60 a Jahar Katsina
Cutar amai da gudawa wacce aka fi sani da kwalara ta hallaka aƙalla mutum 60 a jahar Katsina.
Kwamishinan lafiya na jahar, Yakubu Nuhu Danja, shine ya bayyana haka a wurin taron...
Dakile Hare-Haren ‘Yan Bindiga: Mutane 5 Sun Rasa Rayukansu a Jahar Kaduna
Dakile Hare-Haren 'Yan Bindiga: Mutane 5 Sun Rasa Rayukansu a Jahar Kaduna
Rundunar sojojin ƙasa ta Operation Save Haven ta samu nasarar dakile hare-haren yan bindiga da dama a Kaduna.
Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida, Samuel Aruwan, shine ya bayyana...













