Home Taska Page 231

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Tankar Mai ta Sanadiyyar Kashe Fasinjoji a Jahar Oyo

0
Tankar Mai ta Sanadiyyar Kashe Fasinjoji a Jahar Oyo   Wasu fasinjoji sun rasa rayukansu yayin da tankar mai ta fadi a wani yankin jahar Oyo. Rahotanni sun bayyana cewa, a halin yanzu an tattara mutanen da suka mutu zuwa asibiti. Rahoto ya...

Motar Kwastam ta Kashe Mutane 5 yayin Bin  Fasakwaurin Shinkafa a Jahar Katsina

0
Motar Kwastam ta Kashe Mutane 5 yayin Bin  Fasakwaurin Shinkafa a Jahar Katsina   Wata motar kwastam ta kucce ta yi kan jama'a yayin da ta biyo yan fasa kwauri a garin Jibia dake jahar Katsina. Rahotanni sun bayyana cewa hatsarin da...

ALLAH ya yi wa Mataimakin Sheikh Dahiru Bauchi Rasuwa

0
ALLAH ya yi wa Mataimakin Sheikh Dahiru Bauchi Rasuwa   Sheikh Umar Sulaiman ya rigamu gidan gaskiya a yau Litinin a gidansa dake Kaduna yana da shekara 76. Kafin rasuwarsa, shine mataimakin shahararren malamin addinin musulunci, Sheikh Dahiru Bauchi. Dan marigayin, Mustapha Sulaiman,...

Kotu ta Yanke wa Mijin da Kashe Matarsa a Jahar Jigawa Hukuncin Kisa

0
Kotu ta Yanke wa Mijin da Kashe Matarsa a Jahar Jigawa Hukuncin Kisa   Kotu ta samu wani magidanci da laifin kashe Mai dakinsa a jahar Jigawa. Alkali ya gamsu Rabiu Mamman ya kashe mai dakinsa a shekarar 2016 Za a kashe...

Dokar Zaman Gida: ‘Yan Kungiyar IPOB Sun Kona Fasinja a Jahar Imo

0
Dokar Zaman Gida: 'Yan Kungiyar IPOB Sun Kona Fasinja a Jahar Imo   Mambobin IPOB sun yi wa wani fasinja kurmus a karamar hukumar Ahiazu Mbaise ta jahar Imo. An gano cewa miyagun sun tare motocin dake zuwa Imo daga Umuahia kan...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Maigida Sunyi Garkuwa da Matarsa da ‘Yarsa a Jahar Ekiti

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Maigida Sunyi Garkuwa da Matarsa da 'Yarsa a Jahar Ekiti   Wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun kai farmaki kan wasu iyalai a titin. Ewu – Ayetoro Ekiti a jahar Ekiti An tattaro cewa...

Rundunar Sojojin Kasa ta Dakile Harin da Mayakan Boko Haram Sukai Yunkurin Kaiwa Damboa...

0
Rundunar Sojojin Kasa ta Dakile Harin da Mayakan Boko Haram Sukai Yunkurin Kaiwa Damboa a Jahar Borno   Sojojin sun ɗauki matakin gaggawa a kan wasu mayakan Boko Haram da suka yi yunkurin kai hari Damboa Dakarun sojin su. sakar musu ruwan...

Kungiyar NANS ta Koka Kan Rashin Tsaro da Dalibai ke Fuskanta

0
Kungiyar NANS na Koka Kan Rashin Tsaro da Dalibai ke Fuskanta Kungiyar dalibai a Najeriya ta bayyana bukatar ayyana 'yan bindiga a matsayin 'yan ta'adda. Wannan na fito wa ne daga bakin shugaban NANS a ranar Lahadi 8 ga watan Agustan...

Cutar Kwalara ta Hallaka Mutane 60 a Jahar Katsina

0
Cutar Kwalara ta Hallaka Mutane 60 a Jahar Katsina   Cutar amai da gudawa wacce aka fi sani da kwalara ta hallaka aƙalla mutum 60 a jahar Katsina. Kwamishinan lafiya na jahar, Yakubu Nuhu Danja, shine ya bayyana haka a wurin taron...

Dakile Hare-Haren ‘Yan Bindiga: Mutane 5 Sun Rasa Rayukansu a Jahar Kaduna

0
Dakile Hare-Haren 'Yan Bindiga: Mutane 5 Sun Rasa Rayukansu a Jahar Kaduna   Rundunar sojojin ƙasa ta Operation Save Haven ta samu nasarar dakile hare-haren yan bindiga da dama a Kaduna. Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida, Samuel Aruwan, shine ya bayyana...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta