Home Taska Page 250

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Akwai Yiyuwar Karuwar Farashin Kudin Wutar Lantarki – NERC

0
Akwai Yiyuwar Karuwar Farashin Kudin Wutar Lantarki - NERC   NERC ta na magana da kamfanonin DisCos kan karin kudin shan wutar lantaki. Hukumar kula da wutan ba ta kammala tattauna wa da masu raba lantarkin ba. Akwai yiwuwar idan an karkare zaman...

Jami’ar Greenfield: ‘Yan Bindigan da Suka Sace Daliban Sun Sake Kashe Dalibai 2

0
Jami'ar Greenfield: 'Yan Bindigan da Suka Sace Daliban Sun Sake Kashe Dalibai 2 Yan bindiga masu garkuwa da mutanen da suka sace dalibai a jami'ar Greenfield dake jahar Kaduna sun sake bindige biyu cikin kimanin dalibai 22 da suka sace. Gwamnatin...

Yadda Gwamnatin Tarayya Zata daƙile Matsalar Tsaron ƙasar nan – Ibrahim Kpotun Idris

0
Yadda Gwamnatin Tarayya Zata daƙile Matsalar Tsaron ƙasar nan - Ibrahim Kpotun Idris Wani tsohon sufetan yan sandan ƙasar nan ya baiwa gwamnatin tarayya shawarar yadda zata yi ta daƙile matsalar tsaron ƙasar nan da jami'an yan sanda kawai. Ya ce...

Harin ‘Yan Ta’addan Boko Haram: An Samu Matsalar Kafofin Sadarwa a Yankin Geidam

0
Harin 'Yan Ta'addan Boko Haram: An Samu Matsalar Kafofin Sadarwa a Yankin Geidam   Mayaƙan Boko Haram sun fara kafa tutocinsu a wasu yankunan ƙaramar hukumar Geidam, kwana biyu da kai harin su garin. Har yanzun dai mayakan basu bar yankin ba...

Tsohon Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya Aiko da Sakon Ta’aziyyarsa na Rashin Hajiya...

0
Tsohon Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya Aiko da Sakon Ta'aziyyarsa na Rashin Hajiya Maryam Ado Bayero   Muhammadu Sanusi II ya yi magana a kan mutuwar Maryam Bayero.Sanusi II ya aiko da sakon ta’aziyyarsa, ya na cewa an yi babban...

‘Yan Ta’adda Sun Kai Hari Mainok Dake Jahar Borno Sun Kona Ofishin ‘Yan Sanda

0
'Yan Ta'adda Sun Kai Hari Mainok Dake Jahar Borno Sun Kona Ofishin 'Yan Sanda   'Yan Boko Haram sun sake kai hari jahar Borno, in da suka kona ofishin 'yan sanda a Mainok. Mazauna yankin sun bayyana cewa, da yawansu sun...

Shugaban Kamfanin BUA, Abdulsamad Rabi’u Ya Bawa Jami’ar Ibadan Kyautar N1bn

0
Shugaban Kamfanin BUA, Abdulsamad Rabi'u Ya Bawa Jami'ar Ibadan Kyautar N1bn   Shugaban kamfanin BUA, Abdul-Samad Rabi'u ya bada kyautar kuɗi Biliyan N1bn ga jami'ar Ibadan (UI) domin gudanar da gyara a ɓangarori daban-daban na jami'ar. Gidauniyar shugaban na ware maƙudan kuɗaɗe...

Bitcoin: Hukumar EFCC ta Kama Masu Ta’ammali da Haramtattun Kudin Yanar Gizo

0
Bitcoin: Hukumar EFCC ta Kama Masu Ta'ammali da Haramtattun Kudin Yanar Gizo   Hukumar EFCC ta kame wasu da take zargin masu aikata laifuka ne ta kafar yanar gizo. Hukumar ta kame wani dan kasuwa mai ta'ammuli da haramtattun kudin intanet, Bitcoin. Hukumar...

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Garin Geidam

0
'Yan Bindiga Sun Kai Hari Garin Geidam   Labari da dumisa: Yan ta'addan Boko Haram sun kai hari karamar hukumar Geidam, mahaifar tsohon gwamnan jahar kuma Sanata mai ci a yanzu, Ibrahim Geidam. Mazauna garin sun bayyanawa TVCNews cewa yan bindigan sun...

‘Yan Bindigan da Suka Sace Daliban Jami’ar Greenfield Sun Kashe Dalibai 3

0
'Yan Bindigan da Suka Sace Daliban Jami'ar Greenfield Sun Kashe Dalibai 3   Kwanaki uku bayan garkuwa da su, an tsinci gawawwakinsu a cikin daji. Gwamnan jahar Kaduna ya yi Alla-wadai da wannan kisan gillan da aka yiwa dalibai. Wannan ya biyo bayan...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno