Akwai Yiyuwar Karuwar Farashin Kudin Wutar Lantarki – NERC
Akwai Yiyuwar Karuwar Farashin Kudin Wutar Lantarki - NERC
NERC ta na magana da kamfanonin DisCos kan karin kudin shan wutar lantaki.
Hukumar kula da wutan ba ta kammala tattauna wa da masu raba lantarkin ba.
Akwai yiwuwar idan an karkare zaman...
Jami’ar Greenfield: ‘Yan Bindigan da Suka Sace Daliban Sun Sake Kashe Dalibai 2
Jami'ar Greenfield: 'Yan Bindigan da Suka Sace Daliban Sun Sake Kashe Dalibai 2
Yan bindiga masu garkuwa da mutanen da suka sace dalibai a jami'ar Greenfield dake jahar Kaduna sun sake bindige biyu cikin kimanin dalibai 22 da suka sace.
Gwamnatin...
Yadda Gwamnatin Tarayya Zata daƙile Matsalar Tsaron ƙasar nan – Ibrahim Kpotun Idris
Yadda Gwamnatin Tarayya Zata daƙile Matsalar Tsaron ƙasar nan - Ibrahim Kpotun Idris
Wani tsohon sufetan yan sandan ƙasar nan ya baiwa gwamnatin tarayya shawarar yadda zata yi ta daƙile matsalar tsaron ƙasar nan da jami'an yan sanda kawai.
Ya ce...
Harin ‘Yan Ta’addan Boko Haram: An Samu Matsalar Kafofin Sadarwa a Yankin Geidam
Harin 'Yan Ta'addan Boko Haram: An Samu Matsalar Kafofin Sadarwa a Yankin Geidam
Mayaƙan Boko Haram sun fara kafa tutocinsu a wasu yankunan ƙaramar hukumar Geidam, kwana biyu da kai harin su garin.
Har yanzun dai mayakan basu bar yankin ba...
Tsohon Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya Aiko da Sakon Ta’aziyyarsa na Rashin Hajiya...
Tsohon Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya Aiko da Sakon Ta'aziyyarsa na Rashin Hajiya Maryam Ado Bayero
Muhammadu Sanusi II ya yi magana a kan mutuwar Maryam Bayero.Sanusi II ya aiko da sakon ta’aziyyarsa, ya na cewa an yi babban...
‘Yan Ta’adda Sun Kai Hari Mainok Dake Jahar Borno Sun Kona Ofishin ‘Yan Sanda
'Yan Ta'adda Sun Kai Hari Mainok Dake Jahar Borno Sun Kona Ofishin 'Yan Sanda
'Yan Boko Haram sun sake kai hari jahar Borno, in da suka kona ofishin 'yan sanda a Mainok.
Mazauna yankin sun bayyana cewa, da yawansu sun...
Shugaban Kamfanin BUA, Abdulsamad Rabi’u Ya Bawa Jami’ar Ibadan Kyautar N1bn
Shugaban Kamfanin BUA, Abdulsamad Rabi'u Ya Bawa Jami'ar Ibadan Kyautar N1bn
Shugaban kamfanin BUA, Abdul-Samad Rabi'u ya bada kyautar kuɗi Biliyan N1bn ga jami'ar Ibadan (UI) domin gudanar da gyara a ɓangarori daban-daban na jami'ar.
Gidauniyar shugaban na ware maƙudan kuɗaɗe...
Bitcoin: Hukumar EFCC ta Kama Masu Ta’ammali da Haramtattun Kudin Yanar Gizo
Bitcoin: Hukumar EFCC ta Kama Masu Ta'ammali da Haramtattun Kudin Yanar Gizo
Hukumar EFCC ta kame wasu da take zargin masu aikata laifuka ne ta kafar yanar gizo.
Hukumar ta kame wani dan kasuwa mai ta'ammuli da haramtattun kudin intanet, Bitcoin.
Hukumar...
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Garin Geidam
'Yan Bindiga Sun Kai Hari Garin Geidam
Labari da dumisa: Yan ta'addan Boko Haram sun kai hari karamar hukumar Geidam, mahaifar tsohon gwamnan jahar kuma Sanata mai ci a yanzu, Ibrahim Geidam.
Mazauna garin sun bayyanawa TVCNews cewa yan bindigan sun...
‘Yan Bindigan da Suka Sace Daliban Jami’ar Greenfield Sun Kashe Dalibai 3
'Yan Bindigan da Suka Sace Daliban Jami'ar Greenfield Sun Kashe Dalibai 3
Kwanaki uku bayan garkuwa da su, an tsinci gawawwakinsu a cikin daji.
Gwamnan jahar Kaduna ya yi Alla-wadai da wannan kisan gillan da aka yiwa dalibai.
Wannan ya biyo bayan...













