Rijistar Layin Waya ba Bisa ƙa’ida ba: Hukumar Dake Kula da Kamfanonin Sadarwa(NCC) ta...
Rijistar Layin Waya ba Bisa ƙa'ida ba: Hukumar Dake Kula da Kamfanonin Sadarwa(NCC) ta Kama Mutane 5 a Abuja
NCC ta sanar da kama mutane biyar waɗanda take zargi da aikata laifin rijistar layin waya ba bisa ƙa'ida ba a...
Rashin Idris Deby Zai Iya Haifar da Matsalar Tsaro a Najeriya – Ministan Tsaro
Rashin Idris Deby Zai Iya Haifar da Matsalar Tsaro a Najeriya - Ministan Tsaro
Ministan tsaro ya ce mutuwar Idris Deby matsala ce ga masu makwabta da Chadi.
Bashir Magashi ya ce babu kasar da za ta koka da rashin Idris...
Sheikh Ahmad Gumi ya Fadi Dalilinsa na Daina Sulhu da ‘Yan Bindiga
Sheikh Ahmad Gumi ya Fadi Dalilinsa na Daina Sulhu da 'Yan Bindiga
Sheikh Ahmad Mahmoud Gumi ya kwana biyu bai shiga daji ganawa da yan bindiga ba.
Wannan ya biyo bayan caccakan da wasu mutane suke masa.
Sheikh Gumi ya ce kawai...
‘Yan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan Aikin Gini 3 a Jahar Ondo
'Yan Bindiga Sun Sace Ma'aikatan Aikin Gini 3 a Jahar Ondo
'Yan bindiga sun yi awon gaba da wasu ma'aikatan aikin gini a wani yankin jahar Ondo.
Rahotanni daga rundunar 'yan sanda sun bayyana cewa, an sace mutanen ne ranar Talata.
Tuni...
Yadda Masu Garkuwa Suka Sace Daliban Jami’ar Greenfield Dake Jahar Kaduna
Yadda Masu Garkuwa Suka Sace Daliban Jami'ar Greenfield Dake Jahar Kaduna
Rahoto ya bayyana yadda aka sace daliban jami'ar GreenField dake jahar Kaduna a jiya Talata.
An bayyana cewa, 'yan bindigan sun harbe mai gadin makarantar a kokarinsa na rufa kofa.
An...
Daliban Jami’ar Greenfield: Masu Garkuwar Sun Nemi Kudin Fansa N800m
Daliban Jami'ar Greenfield: Masu Garkuwar Sun Nemi Kudin Fansa N800m
Masu garkuwa da suka sace dalibai a Jami'ar Greenfield a Kaduna sun nemi kudin fansa.
Yar uwan daya daga cikin daliban ta ce masu garkuwar sun ce a biya su Naira...
‘Dan Sanda Mai Mukamin ASP na Fuskantar Cin Zarafi a Gurin Jama’a
'Dan Sanda Mai Mukamin ASP na Fuskantar Cin Zarafi a Gurin Jama'a
'Dan sanda da mai abun hawa yaci zarafi, ASP Sunday Erhabor yace bai taba harin kowa ba ashekaru 29 da yayi yana aiki.
Dan sandan mai hakuri, yayi suna...
An Samu Sautin Harbe-Harben Bindiga a Hanyar Enugu Zuwa Abakaliki
An Samu Sautin Harbe-Harben Bindiga a Hanyar Enugu Zuwa Abakaliki
A halin yanzu tashin hankula tare da neman hanyar tsira ya cika babbar hanyar Enugu zuwa Abakaliki.
Masu ababen hawa a halin yanzu sun tsaya cak inda wasu ke neman mafaka...
CSOs ta Bayyana Pantami a Matsayin Mutum Mai Nagarta da Basira
CSOs ta Bayyana Pantami a Matsayin Mutum Mai Nagarta da Basira
Hadakar Kungiyoyi Masu Kare Hakkin Bil'Adama, CSOs sun yi kira da Shugaba Buhari ya yi watsi da masu neman a sauke Dr Pantami.
A cewar kungiyoyin, wasu marasa kishin kasa...
Takaitaccen Tarihin Rayuwar Idriss Deby
Takaitaccen Tarihin Rayuwar Idriss Deby
A makon nan ne ake jimamin mutuwar Idriss Déby Itno. Kafin rasuwarsa, ya kasance shugaban Chad, wanda ya shafe sama da shekara 30 a mulki.
Legit.ng Hausa ta tsakuro wasu bayanai a kan tarihin rayuwar Idriss...












