Muhammadu Sanusi II ya Bukaci Gwamnatin Najeriya da ta Saka Dokar Kayyade Yawan Iyali
Muhammadu Sanusi II ya Bukaci Gwamnatin Najeriya da ta Saka Dokar Kayyade Yawan Iyali
Tubabben sarkin Kano, Sanusi II ya bukaci gwamnati da ta saka dokar kayyade yawan iyali.
Tsohon shugaban babban bankin ya ce hakan ne kawai zai kawo daidaituwar...
Gudumuwar da Aliko Dangote ya Bawa Makarantun Najeriya
Gudumuwar da Aliko Dangote ya Bawa Makarantun Najeriya
Gudumuwar da Aliko Dangote ya ba Makarantu ya kai Naira Biliyan 10.
Attajirin ya kashewa irinsu ABU, BUK, da sauran Jami’o’i makudan kudi.
Duk Najeriya babu mai batar da kudi domin a habaka boko...
Jaruma Rahama Sadau Zata Fito A Fim Din Indiya
Jaruma Rahama Sadau Zata Fito A Fim Din Indiya
Daga Musa Sani Aliyu
Fitacciyar jarumar nan wato Rahama Sadau, wadda sunanta ya zagaya kowane lungu da sako na masana'antar shirya fina finai ta Kannywood har ma da Nollywood.
ba shakka labarin da...
ENDSARS: ‘Yan Sanda Jahar Legas Sun Mamaye Lekki Toll Gate Don Dakatar da Zanga-Zangar
ENDSARS: 'Yan Sanda Jahar Legas Sun Mamaye Lekki Toll Gate Don Dakatar da Zanga-Zangar
'Yan sanda sun mamaye Lekki toll gate da ke Legas ana jajiberin ranar da masu zanga-zanga za su fito.
Runduna ta musamman ta hukumar 'yan sandan jahar...
Sarkin Musulmai ya Umarci Al’umma da Su Fara Duba Sabon Watan Rajab Daga Daren...
Sarkin Musulmai ya Umarci Al'umma da Su Fara Duba Sabon Watan Rajab Daga Daren Gobe
Mai Alfarma Sarkin Musulmai, Alhaji Sa'ad Abubakar ya umurci mutane su fara neman jinjirin watan Rajab.
Sarkin Musulmin ya bada sanawar ne cikin wata sanarwa mai...
Yaduwar Corona: Gwamnatin Daular Larabawa ta Dakatar da Shigar ‘Yan Najeriya Kasar ta
Yaduwar Corona: Gwamnatin Daular Larabawa ta Dakatar da Shigar 'Yan Najeriya Kasar ta
Gwamnatin daular larabawa (UAE) ta dakatar da shigar 'yan Najeriya Dubai ta jiragen sama a matsayin hanyar dakatar da yaduwar COVID-19.
Babban kamfanin jiragen saman Najeriya, Air Peace,...
Kungiyar CNG ta Nuna Rashin Goyan Bayanta ga Gwamnonin Arewa Kan Haramta Kiwo a...
Kungiyar CNG ta Nuna Rashin Goyan Bayanta ga Gwamnonin Arewa Kan Haramta Kiwo a Fili
Gamayyar kungiyoyin arewa, CNG, ta nuna goyon bayanta ga neman afuwa da Sheikh Gumi ke son ganin an yi wa yan bindiga.
Kungiyar ta kuma soki...
Jahar Kano ta Kama Mutane Sama da 200 da Laifin Saba Dokokin Hana Yaɗuwar...
Jahar Kano ta Kama Mutane Sama da 200 da Laifin Saba Dokokin Hana Yaɗuwar Cutar Corona
Kwamitin da ke kula da cutar corona a jahar Kano ya kama mutum sama da 200 a kokarinsa na tabbatar da bin dokokin hana...
Babu Sulhu Tsakaninmu da ‘Yan Bindiga – Gwamnatin Jahar Kaduna
Babu Sulhu Tsakaninmu da 'Yan Bindiga - Gwamnatin Jahar Kaduna
Matsalar tsaro na cigaba da kwasan rayukan mutane a jahar Kaduna.
A rana guda, gwamnatin jahar tayi alhinin kisan mutane sama da 20.
Gwamna El-Rufa'i ya bayyana cewa babu sulhu tsakaninsa da...
‘Yan Bindiga Sun Budewa motar Gawa Wuta
'Yan Bindiga Sun Budewa Motar Gawa Wuta
'Yan bindiga sun tare motar daukar gawa sun sace kanin marigayin da ake dauke da gawarsa.
Yan bindigan sun kuma kashe wani direban mota da ke biye da motar daukar gawar.
Masu garkuwa da mutanen...













