Home Taska Page 263

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Mawallafin Jaridar Daily Nigerian, Jafar Jafar ya Kai Karar Gwamna Ganduje Wajen Sufeto Janar...

0
Mawallafin Jarida Daily Nigerian, Jafar Jafar ya Kai Karar Gwamna Ganduje Wajen Sufeto Janar na 'Yan Sanda   Mawallafin jaridar Daily Nigerian ya kai karar Ganduje wajen Sufeto-Janar na 'yan sanda. Ya bayyana cewa, Ganduje na shirin cutar dashi a wasu jawaban...

Kaduna Zuwa Abuja: Mutane 19 Sun Rasa Rayukan su Sanadiyyar Hatsarin Mota

0
Kaduna Zuwa Abuja: Mutane 19 Sun Rasa Rayukan su Sanadiyyar Hatsarin Mota Mutane 19 sun rasu sakamakon hatsarin mota a hanyar Kaduna zuwa Abuja. Wasu mutanen 34 sun samu raunuka sakamakon hatsarin da ya faru a Kateri. Kwamishinan tsaro na jahar Kaduna,...

‘Yan Banga Sun Dakatar da Niyyar Masu Garkuwa da Mutane a Abuja

0
'Yan Banga Sun Dakatar da Niyyar Masu Garkuwa da Mutane a Abuja   Yan banga sun fattaki masu garkuwa da mutane a garin Kekeshi a Abuja Yan bindigan sunyi niyyar afkawa garin ne a daren ranar Juma'a amma ba su yi nasara...

Katsina: Gobara ta Barke a Babbar Kasuwar Jahar

0
Katsina: Gobara ta Barke a Babbar Kasuwar Jahar Gobara ta barke a babbar kasuwar jahar Katsina wato Central Market da sanyin safiyar yau Litinin. Rahotanni sun bayyana cewa, shaguna da yawa sun kone kurmus, yayin da ake kokarin kashe wutar. Hukumomin tsaro...

Akwai Yiyuwar ‘Yan Boko Haram Su Hade da ‘Yan Bindiga – Sheikh Ahmad Gumi

0
Akwai Yiyuwar 'Yan Boko Haram Su Hade da 'Yan Bindiga - Sheikh Ahmad Gumi   Sheikh Ahmad Mahmood Gumi ya ce akwai yiwuwar 'yan Boko Haram za su iya hadewa da 'yan bindiga. Babban malamin ya ce akwai alamun cewa idan matsin...

Tallafin Corona: Majalisar Dattawa ta Bada Umarnin Kamo Mata Shugaban NDDC

0
Tallafin Corona: Majalisar Dattawa ta Bada Umarnin  Kamo Mata Shugaban NDDC   Majalisar dattawa ta bada umarnin kwamushe shugaban NDDC da laifin salwantar da kudi. Majalisar a baya ta umarci ya zo ya bada bayanin yadda ya salwantar da kudaden amma ya...

‘Yan Najeriya Sun Nuna Rashin Jindadinsu Kan Karin Kudin Wutar Lantarki

0
'Yan Najeriya Sun Nuna Rashin Jindadinsu Kan Karin Kudin Wutar Lantarki   'Yan Najeriya sun bayyana rashin jin dadinsu dangane karin kudin wutan lantarki a kasar. Sun bayyana cewa gwamnati da hukumar wutan lantarki sun yaudari 'yan Najeriya kan karin. Hakazalika sun bayyana...

Muna Saka Ran Isowar Rigakafin Corona Nan da kwanaki 10 – Ministan Lafiya

0
Muna Saka Ran Isowar Rigakafin Corona Nan da kwanaki 10 - Ministan Lafiya   Ministan lafiya ya bayyana cewa ana sa ran isowar rigakafin corona nan da kwanaki 10. Ministan lafiya ya bayyana cewa ana sa ran isowar rigakafin corona nan da...

Rikici ya Barke Tsakanin ‘Yan Boko Haram da ISWAP

0
Rikici ya Barke Tsakanin 'Yan Boko Haram da ISWAP   Rikici ya barke tsakanin mayakan Boko Haram da na ISWAP a garin Sunawa. An gano cewa ISWAP sun sace wasu mata ne masu alaka da Boko Haram Wurin kwato matan ne mayakan Boko...

Sanadiyyar Tashi da Faduwar Jirgin Sojojin Sama a Abuja

0
Sanadiyyar Tashi da Faduwar Jirgin Sojojin Sama a Abuja   An samu bayanai akan jirgin da injinsa ya lalace ya fado daga sama yayi sanadiyyar mutuwar mutane 7. Dama duk sojojin sama na Najeriya NAF201, ne cikin jirgin suna neman inda 'yan...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta