Home Taska Page 275

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Hasashen Fada Mbaka ga Gwamnatin Buhari

0
Hasashen Fada Mbaka ga Gwamnatin Buhari   Fada Mbaka ya yi hasashen cewa da yiwuwa a kwace mulki hannun Buhari idan bai tashi tsaye ba. A cewarsa, wadanda ke kan ragamar mulki sun yi debi kudin Najeriya fiye da yadda ake tsammani. Malamin...

Jita-Jitan Harbe Iyan Zazzau ba Gaskiya Bane – Shehu Iya Sa’idu

0
Jita-Jitan Harbe Iyan Zazzau ba Gaskiya Bane - Shehu Iya Sa’idu   Wani dan rikon Iyan Zazzau ya karyata jita-jitar da ake yadawa ta cewa kashe marigayin aka yi. Yaron wanda ya kasance Tafidan Dawakin Zazzau ya ce jita-jitar da ake yadawa...

Za ku Iya Rayuwa Mai Amfani a Sabuwar Shekara – Jonathan ga ‘Yan Najeriya

0
Za ku Iya Rayuwa Mai Amfani a Sabuwar Shekara - Jonathan ga 'Yan Najeriya Goodlucck Jonathan ya bayar da bayanai kan yadda yan Najeriya za su iya rayuwa mai amfani a sabuwar shekara. Tsohon shugaban kasar ya gano wasu koma baya...

An yi Jana’izar Iyan Zazzau Yau a Zariya

0
An yi Jana'izar Iyan Zazzau Yau a Zariya An yi jana’izar marigayi Iyan Zazzau, Alhaji Bashar Aminu, yau Asabar 2 ga watan Janairu, 2021, misalin karfe 10 na safe a birnin Zariya, jihar Kaduna. Dubunnan mutane sun halarci sallar jana’iza Iyan...

Zamu Bude Kofofin Samar da Abinci Ciki Sauki – Umakhihe

0
Zamu Bude Kofofin Samar da Abinci Ciki Sauki - Umakhihe Sabon Sakataren Dindindin ya bayyana zuwansa don kawo cigaba a fannin samar da wadatar abinci. Babbar Sakatariya Hajiya Karima ce ta mika masa takardun miki ayyuka a taron da akayi. Daraktan yada...

Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Korona Ranar Sabuwar Shekara

0
Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Korona Ranar Sabuwar Shekara Tun da aka samu ranar Litinin an dan samu sauki, adadin masu kamuwa da Korona ya karu. A ranar karshen shekaran 2020, mutane 1031 ne suka kamu da cutar. Har wa...

Kungiyar ‘Yan Shan Rake ta Jahar Kano na Bikin Shan Rake

0
Kungiyar 'Yan Shan Rake ta Jahar Kano na Bikin Shan Rake Mambonin kungiyar mashaya rake dake Dorayi Karama, unguwar Bello sun shirya da bikin shan rake na musamman a jahar Kano. BBC Hausa ta ruwaito cewa wannan shine karo na biyu...

Masarautar Zazzau Tayi Rashin Manya Biyu a Yau Juma’a

0
Masarautar Zazzau Tayi Rashin Manya Biyu a Yau Juma'a   Masarautar Zazzau a ranar Juma'a ta yi rashin manya biyu kuma rana guda. Iyan Zazzau, Bashir Aminu, da Talban Zazzau, Abdulkadir Iya-Pate, sun rasu yau Juma'a Masarautar Zazzau ta yi babban rashin...

ALLAH ya yi wa Iyan Zazzau Rasuwa – Alhaji Bashir Aminu

0
ALLAH ya yi wa Iyan Zazzau Rasuwa - Alhaji Bashir Aminu   Allah ya yi wa Alhaji Bashir Aminu, Iyan Zazzau rasuwa. Alhaji Bashir Aminu ya rasu sakamakon gajeriyar rashin lafiya da yayi. Ya rasu a safiyar yau Juma'a, 1 ga watan Janairun...

‘Yan Karamar Hukumar Madagali da ke Adamawa Sun Koka da Rashin Tsaro

0
'Yan Karamar Hukumar Madagali da ke Adamawa Sun Koka da Rashin Tsaro   Jama'ar karamar hukumar Madagali da ke jihar Adamawa sun koka a kan harin da Boko Haram ke kai musu. A cikin kwanakin nan, mayakan ta'addancin da ke zama a...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta