Home Taska Page 274

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Zamfara: ‘Yan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Yin Tarzoma

0
Zamfara: 'Yan Sanda Sun Kama Wadanda ake Zargi da Yin Tarzoma   'Yan sanda sun cafke wasu da ake zargi da tada tarzoma a Zamfara a yau Lahadi. Tarzomar ta kai ga lalata dukiya da ya hada da lalata wani bangare na...

Jahilci da Duhun Kai Sune Manyan Matsalolin da ke Addabar Fulanin Rugga – Dakta...

0
Jahilci da Duhun Kai Sune Manyan Matsalolin da ke Addabar Fulanin Rugga - Dakta Ahmad Gumi Babban Malamin addinin Musulunci, Dakta Ahmad Gumi, ya ziyarci wasu rugage masu hatsari a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja. Sheikh Gumi ya gabatar da lakca...

Kungiyar Masana Ilimin Kimiyya Zasu Shiga Yajin Aiki

0
Kungiyar Masana Ilimin Kimiyya Zasu Shiga Yajin Aiki Kungiyar NAAT ta buqaci a fayyace adadin kudade da za a ba wa kungiyar daga kudaden da gwamnati ta saki wa kungiyoyin jami'o'i. Kungiyar ta nuna rashin amincewarta da yadda ASUU suka shirya...

‘Yan Boko Haram Sun Kashe Mutane da Dama a Kasar Nijar

0
'Yan Boko Haram Sun Kashe Mutane da Dama a Kasar Nijar Wasu 'yan bindiga da ake zargin cewa mayakan kungiyar Boko Haram sun tsallaka jamhuriyar Nijar tare da kashe mutane fiye da 70. An kai harin ne a wasu kauyuka guda...

‘Yan Boko Haram Sunyi Garkuwa da Ma’aikacin Majalisar Dinkin Duniya

0
'Yan Boko Haram Sunyi Garkuwa da Ma'aikacin Majalisar Dinkin Duniya Boko Haram sun sace wani Ma'aikacin Majalisar Dinkin Duniya a hanyar Maiduguri a safiyar Asabar. An kama ma'aikacin ne tare da wasu mutum da aka sake su daga baya. Majiya ta ruwaito...

Afrika: Kadan daga Cikin Kabilu Masu Al’adu na Ban Mamaki

0
Afrika: Kadan daga Cikin Kabilu Masu Al'adu na Ban Mamaki   Nahiyar Afrika tana da kabilu masu tarin yawa kuma da al'adu masu bada mamaki. Wasu daga cikin al'adun sun samu asali ne tun kafin zuwan wayewar yankunan. Al'adun sun hada da sharo,...

Titin Abuja-Kaduna: Hukumar Mayakan Saman Najeriya ta Gudanar da Atisayen Ceto Mutane

0
Titin Abuja-Kaduna: Hukumar Mayakan Saman Najeriya ta Gudanar da Atisayen Ceto Mutane Titin Kaduna zuwa Abuja ta yi kaurin suna da yan fashi da masu garkuwa da mutane. Lokuta bila adadin, an yi garkuwa da yan Najeriya da dama, ciki har...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Limami da Sarkin Yaki a Jahar Kaduna

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Limami da Sarkin Yaki a Jahar Kaduna Kungiyoyin yan ta’adda a yankin arewa maso yamma na ci gaba da yin barna a garuruwa. Musamman jihar Kaduna, na ci gaba da fuskantar hare-haren yan bindiga, garkuwa da mutane...

‘Dan Sandan da Bai Taba Karbar Cin Hanci ba, Zai Ajiye Aiki

0
'Dan Sandan da Bai Taba Karbar Cin Hanci ba, Zai Ajiye Aiki Bayan shekaru 30, DSP Francis Erhabor na son fita daga hukumar yan sanda. Erhabor ya bayyana bacin ransa kan irin cin fuska da rashin adalcin da ake yi masa. Ya...

Jawabin Mata Mai Ciki da ta Haihu a Gurin ‘Yan Bindiga

0
Jawabin Mata Mai Ciki da ta Haihu a Gurin 'Yan Bindiga   Washegarin ranar bikin Kirsimeti, an yi garkuwa da wata yar shekara 22 mai tsohon ciki daga kauyenta a Katsina. Da take bayyana halin da ta shiga, Suwaiba Naziru ta ce...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta