Home Taska Page 273

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Yaduwar Korona: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Ranar Litinin

0
Yaduwar Korona: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Ranar Litinin Adadin masu kamuwa da Korona yana karuwa kullum tun da aka shiga sabuwar shekara. Yayinda wasu jihohi ke sanar da ranakun komawar su makarantu, wasu na tunanin sake kafa dokar...

In Har Mutum Baya Son Zautuwa to ya Dauka Babu Gwamnati – Wole Soyinka...

0
In Har Mutum Baya Son Zautuwa to ya Dauka Babu Gwamnati - Wole Soyinka ga Gwamnatin Buhari Farfesa Wole Soyinka ya ce baya son yin magana kan gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari. Fitaccen marubucin ya ce idan har mutum baya son ya...

Rigakafin Korona: Asibiti a Poland Nayin Rigakafin Cutar a Rashin Ka’ida

0
Rigakafin Korona: Asibiti a Poland Nayin Rigakafin Cutar a Rashin Ka'ida Wani asibiti a Warsaw yana cikin tashin hankali saboda yin allurar rigakafin COVID-19 ga mashahurai da 'yan siyasa, wanda ya haifar da fushin jama'a kuma ya haifar da binciken...

An Nemi Babban ‘Dan Kasuwan China an Rasa

0
An Nemi Babban 'Dan Kasuwan China an Rasa   Watanni biyu kenan da bacewar babban dan kasuwa Jack ma. Jack Ma, wanda ya kirkiri kamfanin kasuwancin yanar gizo ta Alibaba an daina ganinsa ne cikin qanqanin lokaci. Fitaccen attajirin ya yi kira ga...

Rashin Tsaro: Adadin Mutanen da Jahohi Suka Rasa a 2020

0
Rashin Tsaro: Adadin Mutanen da Jahohi Suka Rasa a 2020 An fuskanci matsalar tabarbarewar tsaro a cikin shekarar 2020 da ta gabata. 'Yan bindiga, 'yan fashi da makami, masu garkuwa mutane da kuma 'yan Boko Haram sun hallaka dumbin mutane. Kididdigar jaridar...

ALLAH ya yi wa Kanin Sarkin Daura Abdullahi Umar Rasuwa

0
ALLAH ya yi wa Kanin Sarkin Daura Abdullahi Umar Rasuwa Abdullahi Umar, kanin Sarkin Daura, Mai martaba Umar Faruk Umar ya riga mu gidan gaskiya. Umar ya rasu ne sakamakon hatsarin mota da ta ritsa da shi da abokansa biyu a...

Kamfanin Takin Dangote ya Gina Makaranta Kyauta a Jahar Legas

0
Kamfanin Takin Dangote ya Gina Makaranta Kyauta a Jahar Legas   Kamfanin takin zamani na Dangote ya gina katafaren makaranta a jihar Legas. Mutanen Ijebu-Lekki sun nuna farin cikinsu da jin dadi dangane da aikin da kamfanin ya yi musu. Kamfanin ya jaddada...

2021: Hare-Haren da ‘Yan Bindiga Suka kai a Jahar Kaduna

0
2021: Hare-Haren da 'Yan Bindiga Suka kai a Jahar Kaduna Wasu 'yan bindiga sun kai wasu jerin hare-hare a yankin karamar Giwa da ke jihar Kaduna. Kwamishinan harkokin tsaron cikin gida a Jihar Kaduna, Samuel Aruwan, ya ce an fara kai...

Yaduwar Korona: Akwai yiwuwar Saka Sabon Takunkumi kwanan nan a Najeriya – PTF

0
Yaduwar Korona: Akwai yiwuwar Saka Sabon Takunkumi kwanan nan a Najeriya - PTF Alamu na nuna za a iya maka sabon takunkumi kwanan nan a Najeriya. Kwamitin PTF ya ce ‘Yan Najeriya ba su bin sharudan da aka gindaya. Kwamitin ya ce...

Matsalolin da Aka Dauko Daga 2020 Zasu Cigaba da Fama a 2021

0
Matsalolin da Aka Dauko Daga 2020 Zasu Cigaba da Fama a 2021 A ranar Juma’ar nan aka shiga sabuwar shekara a Najeriya da wasu kasashe. Akwai matsalolin da aka kinkimo daga 2020 wanda za a cigaba da fama da su. Wadannan kalubale...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta