Manyan Ma’aikatan Kwalejin Fasaha Zasu Shiga Yajin Aiki
Manyan Ma'aikatan Kwalejin Fasaha Zasu Shiga Yajin Aiki
Manyan ma'aikatan kwalejin fasaha (poly) a fadin Najeriya, (SSANIP), sun kaddamar da yajin aikin gargadi a fadin tarayya kan rashin biyan bukatunsu da gwamnatin tarayya tayi.
A ganawar shugabannin kungiyar ma'aikatan, an gargadi...
Yadda Masana Cibiyar Nazarin Likitocin Najeriya Suka Siffanta Rigakafin Cutar Korona
Yadda Masana Cibiyar Nazarin Likitocin Najeriya Suka Siffanta Rigakafin Cutar Korona
Masana a Cibiyar Nazarin Likitocin Najeriya sun siffanta rigakafin Korona da hadari ga 'yan Najeriya.
Masanan sun ba da bayanin cewa, ba a san yanayin dadewar rigakafin a jiki ba.
Masanan...
Sanadiyyar Hatsarin Mutuwar Kanin Sarkin Daura
Sanadiyyar Hatsarin Mutuwar Kanin Sarkin Daura
Abin jimami ya samu Masarautar Daura da rashin kanin sarki Alhaji Umar Faruk Umar.
Kanin Sarkin ya rasu ne a wani hatsatin mota da ta afka dashi tare da wasu mutane biyu.
Mataimakin gwamnan jihar Katsina...
Kwanturola na Kwastam ya yi Kira ga ‘Yan Kasuwa da su bi Ka’idojin Kasuwanci...
Kwanturola na Kwastam ya yi Kira ga ‘Yan Kasuwa da su bi Ka’idojin Kasuwanci da Ka’idojin Kariya.
Bayan sake bude iyayokin kasa, Kwastan ta jaddada cewa ta hana shigo da shinkafa.
Kwanturola na Kwastam mai kula da Sakkwato da Zamfara ya...
Kasar Sin Zata Taimakawa Kasar Najeriya da Magungunan Cutar Korona
Kasar Sin Zata Taimakawa Kasar Najeriya da Magungunan Cutar Korona
Najeriya ta na neman Sin ta taimaka mata da magungunan COVID-19.
Geoffery Onyeama ne ya bayyana haka bayan haduwa da Ministan Sin.
Gwamnatin Tarayya ta yaba da irin gudumuwar da kasar ta...
Farfasa Khalifa Dikwa ya Koka da Rashin Tsaro a Borno
Farfasa Khalifa Dikwa ya Koka da Rashin Tsaro a Borno
Mamba a kungiyar dattawan Borno, Farfesa Khalifa Dikwa ya koka a kan tsanantar rashin tsaro a Borno.
Ya tabbatar da cewa babu wani gari a jihar baya da Maiduguri da ke...
Kasar Iran ta Shriya Taimakawa Najeriya Wajen Yaki da Ta’addanci
Kasar Iran ta Shriya Taimakawa Najeriya Wajen Yaki da Ta'addanci
An yi bikin zagayowar shekara guda da kisan kwamamdan rundunar Quds na Iran, Qassem Soleimani.
Amurka ta dau alhakin kisan Qassem Soleimani yayin da ya isa kasar Iraqi.
Iran ta bayyana shirin...
Abubuwa Biyar da Suka fi Damun ‘Yan Najeriya
Abubuwa Biyar da Suka fi Damun 'Yan Najeriya
Yan Najeriya da dama basu damu da mummunan annobar nan ta korona ba.
A bisa ga wani bincike, mutane sun damu da talauci, rashin tsaro da sauransu.
Cibiyar bincike da tuntuba ta Infotrak ce...
Yaduwar Korona: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Ranar Litinin
Yaduwar Korona: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Ranar Litinin
Adadin masu kamuwa da Korona yana karuwa kullum tun da aka shiga sabuwar shekara.
Yayinda wasu jihohi ke sanar da ranakun komawar su makarantu, wasu na tunanin sake kafa dokar...
In Har Mutum Baya Son Zautuwa to ya Dauka Babu Gwamnati – Wole Soyinka...
In Har Mutum Baya Son Zautuwa to ya Dauka Babu Gwamnati - Wole Soyinka ga Gwamnatin Buhari
Farfesa Wole Soyinka ya ce baya son yin magana kan gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari.
Fitaccen marubucin ya ce idan har mutum baya son ya...












