ACF ta Fadi Sabuwar Hanyar da Ake Shigo da Makamai Najeriya
ACF ta Fadi Sabuwar Hanyar da Ake Shigo da Makamai Najeriya
Kungiyar dattijan arewa (ACF) ta kwarmata cewa yanzu an koma amfani da Rakuma wajen shigo da makai.
ACF ta bayyana cewa mambobinta daga jihohn Sokoto da Zamfara ne suka sanar...
Abubuwa Uku da Suka Sammaci ‘Yan Najeriya a 2020
Abubuwa Uku da Suka Sammaci 'Yan Najeriya a 2020
Shekarar 2020 ta zo ma yan Najeriya yara da manya a cikin wata siga da basu saba gani ba.
Shekarar ta zo a baibai wanda ba za a taba mantawa dashi a...
Ni ma Ban Tsallake Sharrin Kungiyar Boko Haram ba – Dan Jarida
Ni ma Ban Tsallake Sharrin Kungiyar Boko Haram ba - Wani Dan Jarida
Ahmad Salkida, dan jarida kuma dan asalin Jahar Borno, ya dade cikin zargin cewa yana da alaka da kungiyar Boko Haram.
Sai dai, matashin dan jaridar ya sha...
Rahin Tsaro: Ba Zan Iya Tafiya Zuwa Jahata Ba – Kakakin Kungiyar Dattawan Arewa
Rahin Tsaro: Ba Zan Iya Tafiya Zuwa Jahata Ba - Kakakin Kungiyar Dattawan Arewa
Wani mamba a kungiyar dattawan Arewa ta ACF ya yanke kauna kan shirin gwamnatin tarayya na magance matsalar rashin tsaro a Najeriya.
Kakakin kungiyar, Emmanuel Waye, ya...
2020: Nasarorin da Muka Samu a Shekarar – Shugaban EFCC
2020: Nasarorin da Muka Samu a Shekarar - Shugaban EFCC
Shugaban EFCC ya ambaci irin nasarorin da su ka samu a wannan shekarar.
Mohammed Umar Abba ya ce EFCC ta yi sanadiyyar daure mutane har 800.
A haka don ma annobar Coronavirus...
Rundunar ‘Yan Sanda Jahar Kano ta Cafke Wasu Matasa Masu Satar Mota
Rundunar 'Yan Sanda Jahar Kano ta Cafke Wasu Matasa Masu Satar Mota
Rundunar 'yan sanda a Jihar Kano ta kama wasu matasa hudu da suka kware wajen satar mota.
Matasan hudu, mazauna unguwar Sheka, sun tsallaka gidan wani mutum Abba Adam...
Yankuna da Jahohin da Suka fi Samun Wakilai a Nade-Naden Shugaba Buhari
Yankuna da Jahohin da Suka fi Samun Wakilai a Nade-Naden Shugaba Buhari
Biyo bayan zargin da Bishop Mathew Kukah yayi wa Shugaban kasa Muhaammadu Buhari na son kai, an koma ga tattauna wasu yankuna ne suka fi samun wakilai a...
Kisa: Najeriya Na Kokarin Ceto Wanda Kasar Saudiyya ta Yanke wa Hukuncin
Kisa: Najeriya Na Kokarin Ceto Wanda Kasar Saudiyya ta Yanke wa Hukuncin
Hukumomin Najeriya ta tattauna da na Saudiyya kan batun wani dan Najeriya da ke tsare a kasar shekaru 18.
Kasar Saudiyya ce ta zartarwa da Sulaimon Olufemi hukuncin kisa...
Apostle Suleman ya Ja Kunnan Masu Sukar Bishop Kukah
Apostle Suleman ya Ja Kunnan Masu Sukar Bishop Kukah
Ya zama dole a bayar da tabbaci da mutunta tsaron Mathew Kukah, a cewar Apostle Suleman.
Faston ya ce mutane su kyale limamin cocin na Katolika sannan su mayar da hankali kan...
‘Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wasu Mutane a Jahar Katsina
'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wasu Mutane Jahar Katsina
Yan bindiga sun sake kai hari garin Albasun Liman Sharehu da ke karamar hukumar Sabuwa a Jihar Katsina.
A harin da suka kai na biyu, yan bindigan sun sake yin awon gaba...













