Rundunar Sojoji ta Koka da Maciya Amanan Cikin ta
Rundunar Sojoji ta Koka da Maciya Amanan Cikin ta
Rundunar sojoji ta ce kalubalen tsaro a yankin arewa na neman fin karfin gwamnatin Najeriya.
A cewar rundunar sojoji, hatta a cikin sojoji akwai maciya amana.
A ranar Laraba ne sakataren gwamnatin kasar...
An Kai Hari Ofishin Jakadancin Saudiyya Dake Hague
An Kai Hari Ofishin Jakadancin Saudiyya Dake Hague
Hukumar yan sanda dake Hague, kasar Netherlands a ranar Alhamis, 11 ga Nuwamba, ta tabbatar da labarin cewa an yi harbe-harbe a ofishin jakadancin kasar Saudiyya.
Bayan samun labarin harbe-harben, jami'an tsaron garin...
Rundunar ‘Yan Sanda Na Bukatar N24.8bn – IGP
Rundunar 'Yan Sanda Na Bukatar N24.8bn - IGP
IGP Mohammed Adamu ya ce rundunar na bukatar akalla biliyan 24.8 duk shekara domin zuba wa ababen hawansu mai.
Adamu ya bayyana hakan ne lokacin da yake kare kasafin kudin hukumar na 2021...
Jahar Legas ta Kori Wasu ‘Yan sanda Daga Aiki
Jahar Legas ta Kori Wasu 'Yan sanda Daga Aiki
Hukumar 'yan sandan jihar Legas ta kori jami'anta guda 10 saboda aikata laifuka daban-daban.
Laifukan da suka aikata sun hada da karbar rashawa, amfani da matsayinsu wurin yin zalunci da sauransu.
Kakakin hukumar,...
An Kara Samu ɓullowar Sabuwar Cuta a Nigeria
An Kara Samu ɓullowar Sabuwar Cuta a Nigeria
Wata bakuwar cuta ta bulla a garin Okpeilo-Otukpa da ke jihar Benue.
An tattaro cewa cutar ta halaka mutane 17 cikin yan kwanaki yayinda sauran mutane da suka harbu suke samun kulawa.
Gwamnatin jihar...
Za’a Fara Biyan Haraji a Jahar Kaduna
Za'a Fara Biyan Haraji a Jahar Kaduna
Hukumar amsar haraji ta jihar Kaduna, KADRIS, za ta wajabta wa duk wanda ya mallaki hankalin kansa biyan harajin N1000 duk shekara.
A cewar shugaban hukumar, Dr Zaid Abubakar, daga ranar Laraba, za a...
‘Yan Bindiga Sunyi Garkuwa Da Wani Hakimi da Yaransa
'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa Da Wani Hakimi da Yaransa
Ƴan bindiga sun tafi gidan hakimin garin Matseri a Jihar Zamfara sun yi awon gaba da shi.
Ƴan bindigan sun kuma sace yaran hakimin guda hudu a lokacin da suka tafi sace...
Wanda suka Bar Boko Haram su Suka Kashe Kanal D.C Bako – Ali Ndume
Wanda suka Bar Boko Haram su Suka Kashe Kanal D.C Bako - Ali Ndume
Tubabbun 'yan Boko Haram ne suka yi sanadiyyar mutuwar Kanal D.C. Bako, cewar Sanatan jihar Borno, Ali Ndume.
Ndume ya yi wannan furucin ne a ranar Laraba,...
Wasu Bata Gari Sun Kai Hari Ofishin ‘Yan Sanda, An Rasa Mutane 2
Wasu Bata Gari Sun Kai Hari Ofishin 'Yan Sanda, An Rasa Mutane 2
Rundunar yan sanda ta tabbatar da harin da aka kai kan ofishin yan sanda a jihar Edo.
An tattaro cewa an aiwatar da aika-aikan ne a ranar Litinin,...
IGP ya Gurfanar da Wani Tsohon Gwamna a Gaban Kotu
IGP ya Gurfanar da Wani Tsohon Gwamna a Gaban Kotu
IGP Mohammed Adamu ya yi karar wani tsohon mataimakin gwamnan Imo, Ikedioha Ohakim a gaban wata babbar kotun FCT.
An gurfanar da Ohakim a ranar Laraba, 11 ga watan Nuwamba, kan...












