Home Taska Page 31

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Kashi 5% na ƙananan Yara na Fama da Tarin Fuka a Jihar Kano –...

0
Kashi 5% na ƙananan Yara na Fama da Tarin Fuka a Jihar Kano - Masana   Masana sun koka kan yadda cutar tarin fuka ta yawaita cikin ƙananan yara a jihar Kano da ke Arewacin Najeriya. Jihar Kano - Kungiyar kula da...

Tsohon Ministan Buhari ya Shawarci Matasa Kan Shirin Shiga Zanga–Zanga

0
Tsohon Ministan Buhari ya Shawarci Matasa Kan Shirin Shiga Zanga–Zanga   Tsohon Minista a gwamnatin Muhammadu Buhari ya ba wa ma su shirin zanga-zanga shawarwari a kan illar yin haka ga zaman lafiya. Sunday Dare, wanda shi ne tsohon Ministan wasanni da...

Dalilin da Yasa Muka  Amince da Tayin N70,000 a Matsayin Albashi Mafi ƙanƙanta -NLC

0
Dalilin da Yasa Muka  Amince da Tayin N70,000 a Matsayin Albashi Mafi ƙanƙanta -NLC   Shugaban ƙungiyar ƙwadago ta NLC sun sanar da amincewarsu da naira 70,000 a matsayin albashi mafi ƙanƙanta ga ma'aikatan ƙasar. Shugaban Najeriya Bola Tinubu ne ya amince...

Dalilin Hauhawar Farashin Kayayyaki – CBN

0
Dalilin Hauhawar Farashin Kayayyaki - CBN   Gwamnan bankin Najeriya (CBN), Yemi Cardoso, ya danganta tsadar kayayyaki da bashin Naira tiriliyan 37.5 da aka baiwa gwamnatin tarayya. A ranar 23 ga Mayu, 2023, majalisar dattijai ta amince da bashin 'Ways and Means'...

Sojoji Sun Dakile Shirin ‘Yan Ta’adda Kan Lalata Muhimman Kadarorin Najeriya 

0
Sojoji Sun Dakile Shirin 'Yan Ta'adda Kan Lalata Muhimman Kadarorin Najeriya   Hedikwatar tsaro (DHQ) ta ce dakarun sojojinta sun dakile shirin da ‘yan ta’adda ke yi na lalata muhimman kadarorin kasar nan. DHQ ta ce dakarun da ke kula da wadandan...

ƙungiyar SERAP ta Umarci Gwamnoni da su Dawo da kuɗaɗen ƙananan Hukumomi 

0
ƙungiyar SERAP ta Umarci Gwamnoni da su Dawo da kuɗaɗen ƙananan Hukumomi    Yayin da ƴan Najeriya ke ci gaba da bayyana ra’ayoyinsu kan hukuncin da kotun ƙolin ƙasar ta yi na bai wa ƙananan hukumomin ƙasar cin gashin kai wajen...

‘Yan Sanda Sun Gano Yarinyar da Aka Sace a Makota

0
'Yan Sanda Sun Gano Yarinyar da Aka Sace a Makota   Rundunar 'yan sandan Kano ta samu nasarar ceto wata yarinya mai suna Amina 'yar shekaru biyu da rabi. An ceto ta ne bayan mahaifinta ya shigar da kokensa ga 'yan sanda...

Saudiyya za ta Fara Shigar da Nama da Waken Soya Kasarta Daga Najeriya

0
Saudiyya za ta Fara Shigar da Nama da Waken Soya Kasarta Daga Najeriya Gwamnatin Saudiyya ta bayyana buƙatar shigar da nama ton 200,000 da kuma ton miliyan ɗaya na waken soya daga Najeriya. Hakan na zuwa ne yayin da ƙasar ke...

Yadda Kiran Salla ya yi Tasiri a Rayuwata – Jaruma Tonto Dikeh

0
Yadda Kiran Salla ya yi Tasiri a Rayuwata - Jaruma Tonto Dikeh   Jarumar fim a masana'antar Nollywood, Tonto Dikeh ta yi magana kan yadda kiran salla ya yi tasiri a rayuwarta. Dikeh ta ce sautin kiran salla ya sauya mata rayuwa...

’Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Mutum 22 a Katsina

0
’Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Mutum 22 a Katsina ’Yan bindiga sun yi garkuwa da mutum 22 a garin Runka da ke Ƙaramar Hukumar Safana ta jihar Katsina a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya. Rahotanni sun ce maharan sun afka...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta