Uwargidan Shugaba Buhari, Aisha ta Roƙi a Kawo Karshen Yaƙin Sudan
Uwargidan Shugaba Buhari, Aisha ta Roƙi a Kawo Karshen Yaƙin Sudan
Uwargidan shugaban Najeriya Aisha Buhari ta roƙi a a haɗa karfi da karfe domin lafar da kurar rikicin Sudan.
Jaridar Premium Times ta Najeriya ta rawaito Aisha Buhari na wannan...
‘Yan Bindiga Sun Saki Karin Dalibai Uku na Kwalejin Yauri
'Yan Bindiga Sun Saki Karin Dalibai Uku na Kwalejin Yauri
'Yan bindiga sun saki dalibai mata uku cikin bakwai da suka saura na kwalejin tarayya ta Yauri da suke garkuwa da su.
An shafe kwanaki 60 na tattauna kafin a saki...
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Coci Sun yi Garkuwa da Mutane 25 a Kaduna
'Yan Bindiga Sun Kai Hari Coci Sun yi Garkuwa da Mutane 25 a Kaduna
Wasu `yan bindiga sun kai hari kan wani Coci da ke karamar hukumar Chikun a jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya inda suka sace mutum akalla...
Rikicin Sudan: Babu Amfanin Tattauna Idan ba za a Tsagaita Wuta ba – Burhan
Rikicin Sudan: Babu Amfanin Tattauna Idan ba za a Tsagaita Wuta ba - Burhan
Ana ɗan samun takaitattun bayanai kan tattaunawar sulhu da Saudiyya da Amurka ke jagoranta kan Sudan a birnin Jeddah.
A ranar 6 ga watan Mayu aka soma...
Adadin ‘Yan jarida da Sojojin Isra’ila Suka Kashe Cikin Shekara 21
Adadin 'Yan jarida da Sojojin Isra'ila Suka Kashe Cikin Shekara 21
Wata kungiya mai rajin kare lafiyar 'yan jarida ta ce jami'an tsaron Isra'ila sun kashe 'yan jarida akalla 20 tun daga shekara ta 2001, inda ta zargi sojojin kasar...
Sudan: Bazan Tattauna da Kowa ba Har Sai an Kawo ƙarshen Rikicin ƙasar –...
Sudan: Bazan Tattauna da Kowa ba Har Sai an Kawo ƙarshen Rikicin ƙasar - Hemedti
Ɗaya daga cikin janar-janar ɗin sojin da ke faɗa da juna a Sudan, wanda ke jagorantar dakarun RSF ya shaida wa BBC cewa ba zai...
Jami’an ‘Yan Sandan Jihar Kano Sun Kama Bindigogin AK-47
Jami'an 'Yan Sandan Jihar Kano Sun Kama Bindigogin AK-47
Yan sanda sun kama wasu bindigogin AK-47 guda hudu da ake kokarin shigewa da su a jihar Kano.
Jami'an tsaro da ke sintiri a Kwanar Garko da ke kan hanyar Bauchi zuwa...
Hatsarin Mota ya Rutsa da ɗaliban Jami’ar Najeriya, ya yi Ajalin Mutane 5
Hatsarin Mota ya Rutsa da ɗaliban Jami'ar Najeriya, ya yi Ajalin Mutane 5
Wani mummunan hatsarin mota ya yi ajalin mutane biyar a jihar Bayelsa ranar Jumu'a 28 ga watan Afrilu, 2023.
Rahotanni sun nuna cewa ɗaya daga cikin motocin da...
Masu Sharar Titi Sun Magantu Kan Albashin da Ake Biyansu
Masu Sharar Titi Sun Magantu Kan Albashin da Ake Biyansu
Wasu mata da aka dauka aikin shara da tsaftace tituna sun ba da labarin rayuwarsu.
Sun bayyana gwagwarmayar da suke sha wajen rayuwa a kan albashin N8000 duk wata.
Matan sun kuma...
Sama da Shekaru 2: Hukumomin Dake Karkashin Ma’aikatar Cikin Gida Sun Koka Kan Rashin...
Sama da Shekaru 2: Hukumomin Dake Karkashin Ma'aikatar Cikin Gida Sun Koka Kan Rashin Karin Albashi
Hukumomin dake karkashin ma'aikatar cikin gida, wanda suka hada da NIS, NSCDC, FFS da NCS sun koka kan yadda maganar karin albashinsu taki ci...













