‘Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Iyalan Hakimin Karamar Hukumar Tsanyawa
'Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Iyalan Hakimin Karamar Hukumar Tsanyawa
Wasu yan bindiga da ake tunanin masu garkuwa da mutane ne sun farmaki gidan hakimin kauyen Nasarawa a karamar hukumar Tsanyawa, jihar Kano.
Maharan sun sace Halima Kabiru wacce mata...
Sabon Rikici: Rayukan Mutane 17 Sun Salwanta a Jihar Taraba
Sabon Rikici: Rayukan Mutane 17 Sun Salwanta a Jihar Taraba
Sabon rikici ya barke tsakanin wasu kabilai a kananan hukumomin Ussa da Takum na jihar Taraba.
A rikicin na baya-bayan nan, mutane a kalla 17 sun riga mu gidan gaskiya kamar...
Farkon 2023: Hatsarin Mota ya Hallaka Mutane 871 a Iran
Farkon 2023: Hatsarin Mota ya Hallaka Mutane 871 a Iran
Rahotanni da hukumomi suka fitar a Iran, sun bayyana cewa mutum 871 ne suka mutu sakamakon hatsarin mota a farkon wannan shekara.
Mataimakin shugaban 'yan sandan kula da zirga-zirgar ababen hawa...
Ƴan Sandan Isra’ila Suka Kai Hari Kan Masallata a Masallacin Kudus
Ƴan Sandan Isra'ila Suka Kai Hari Kan Masallata a Masallacin Kudus
Ƴan sandan Isra'ilan sun kai samame Masallacin Kudus ɗin ne lokacin da musulmi ke ibada.
Ƴan sandan sun ce sun kai harin ne a matsayin martani ga masu zanga-zanga.
Kakakin shugaban...
Bashin da Ake Bin Najeriya ya Tashi Zuwa N46.25trn – DMO
Bashin da Ake Bin Najeriya ya Tashi Zuwa N46.25trn - DMO
Ofishin Kula da Basussuka a Najeriya ya bayyana cewa bashin da ake bin ƙasar ya tashi zuwa N46.25trn ya zuwa watan Dismanban 2022.
A wata sanarwa da Ofishin ya fitar...
Zanga-Zanga: Ƴan Sanda Sun Kama Ƴan Shi’a 19 a Abuja
Zanga-Zanga: Ƴan Sanda Sun Kama Ƴan Shi'a 19 a Abuja
Rundunar ƴan sanda a babban birnin tarayya Abuja sun tabbatar da kama mambobin kungiyar ƴan shi'a 19 kan gudanar da zanga-zanga ba tare da izini ba.
A cikin wata sanarwa da...
Denmark: An yi Garkuwa da Ma’aikatan Jirgin Ruwa Guda 16
Denmark: An yi Garkuwa da Ma'aikatan Jirgin Ruwa Guda 16
Mamallakan jirgin ruwan ƙasar Denmark da masu fashi a teku suka ƙwace a mashigar Guinea a makon da ya gabata sun ce ƴan fashin sun tsere sun bar jirgin, inda...
Rundunar Ƴan Sandan Jihar Kano ta Kama Mutane 14 da Aikata Fashi da Dabanci
Rundunar Ƴan Sandan Jihar Kano ta Kama Mutane 14 da Aikata Fashi da Dabanci
Rundunar ƴan sanda a jihar Kano ta sanar da kama mutum 14 waɗanda take zargi da aikata fashi da makami da tu'ammali da ƙwayoyi da kuma...
Italiy ta Haramta Amfani da Manhajar ChatGPT
Italiy ta Haramta Amfani da Manhajar ChatGPT
An haramta amfani da ƙirƙirarriyar basira da ke kwaikwayon halayyar ɗan adam ta ChatGPT.
Hukumar da ke lura da lamuran bayanai na intanet ta ce manhajar na da barazana.
Masu ƙirƙira na Amurka ne suka...
Mutanen Habasha 11 Sun Mutu a Hatsarin Mota a Somalia
Mutanen Habasha 11 Sun Mutu a Hatsarin Mota a Somalia
Mata shi da maza biyar 'yan asalin Habasha sun mutu a wani hatsarin mota da ya ritsa da su a Somalia, In ji hukumar kula da 'yan cirani ta duniya.
Rahotanni...













