INEC ta Dakatar da Kwamishinan Zabe na Jihar Sokoto
INEC ta Dakatar da Kwamishinan Zabe na Jihar Sokoto
INEC ta dakatar da kwamishinanta na jihar Sakkwato kuma nan take ta maye gurbinsa.
A wata wasiƙa da ta tura zuwa reshenta na jihar, INEC ta umarci Nura Ali ya miƙa komai...
Adadin Mata Masu Juna-Biyu Waɗanda ke Fuskantar ƙarancin Abinci Mai Gina Jiki ya ƙaru...
Adadin Mata Masu Juna-Biyu Waɗanda ke Fuskantar ƙarancin Abinci Mai Gina Jiki ya ƙaru da Kashi 25 cikin 100 - MDD
Asusun kula da ƙananan yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF, ya ce adadin mata da 'yan matan da ke...
ƙidayar Jama’a: Gwamnatin Najeriya ta Nuna Damuwa Kan Rashin Isassun Kuɗi
ƙidayar Jama'a: Gwamnatin Najeriya ta Nuna Damuwa Kan Rashin Isassun Kuɗi
Ƙaramin ministan kasafin kuɗi da tsare-tsare na Najeriya Clem Agba, ya bayyana damuwa kan tasirin da rashin isassun kuɗi da matsalar tsaro da kuma bambance-bambancen al'adu za su yi...
Kaduna-Kachia: Hatsarin Mota ya yi Sanadiyar Mutuwar Mutane 10 ‘Yan Gida ɗaya
Kaduna-Kachia: Hatsarin Mota ya yi Sanadiyar Mutuwar Mutane 10 'Yan Gida ɗaya
Hatsarin mota ya yi sanadiyar mutuwar wasu mutane 10 yan gida daya a hanyar titin Kaduna-Kachia.
Mamatan na hanyarsu ta komawa Kachi, jihar Kaduna bayan sun halarci bikin aure...
Kotu ta Bayar da Belin Alhassan Ado Doguwa
Kotu ta Bayar da Belin Alhassan Ado Doguwa
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke jihar Kano, ta bayar da belin Alhassan Ado Doguwa.
Kakakin kotunan Kano, Baba Jibo Ibrahim ya ce hakan ya dace da tsarin shari'a, amma za a ci...
Biki a Keken Guragu: Amarya ta Karye Ana Sauran Sati ɗaya Bikin ta
Biki a Keken Guragu: Amarya ta Karye Ana Sauran Sati ɗaya Bikin ta
Wata budurwa ƴar Najeriya wacce akai aurenta tana kan keken guragu ta sha yabo sosai a yanar gizo.
Budurwar wacce ke da aukin jiki ta faɗi wanda a...
NDLEA ta Gana da Hukumomin ƙasar Pakistan Kan Magance Safarar ƙwayoyi
NDLEA ta Gana da Hukumomin ƙasar Pakistan Kan Magance Safarar ƙwayoyi
Hukumar Hana sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Najeriya NDLE ta ce ta gana ta hukumomin ƙasar Pakistan domin gano hanyoyin da za a magance matsalar safarar ƙwayoyi tsakanin...
Amurka na Jagorantar Atisayen Soji na Kwana 15 a Ghana da Ivory Coast
Amurka na Jagorantar Atisayen Soji na Kwana 15 a Ghana da Ivory Coast
Amurka na jagorantar wani atisayen soji na kwana 15 a ƙasashen Ghana da Cote d'Ivoire.
Atisayen wanda aka fara ranar 1 ga watan Maris ya ƙunshi sojoji 1,300...
Gobara ta ƙone ƙauyuka 3 a Jihar Jigawa
Gobara ta ƙone ƙauyuka 3 a Jihar Jigawa
Wata mummunar gobara da ta tashi a wasu ƙauyuka uku a cikin ƙaramar Kiyawa a jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta janyo asarar dukiyoyi masu yawa.
Gobarar ta yi sanadin ƙonewar ɗaruruwan...
Tsofaffin Kuɗi: ‘Yan Najeriya na ɗarɗar da Umarnin Kotun ƙoli Kan Ci gaba da...
Tsofaffin Kuɗi: 'Yan Najeriya na ɗarɗar da Umarnin Kotun ƙoli Kan Ci gaba da amfani da N500 da N1000
A jiya ne kotun ƙolin Najeriya ta yanke hukuncin cewa za a ci gaba da amfani da tsofaffin kuɗin ƙasar har...













