ɓoye Sabbin Kuɗi: ICPC ta Kama Manajojin Banki Biyu
ɓoye Sabbin Kuɗi: ICPC ta Kama Manajojin Banki Biyu
Hukumar yaƙi da laifukan cin hanci da rashawa a Najeriya, ICPC, ta kama manajan ayyuka na reshen bankin FCMB a Jihar Osun saboda zargin ɓoye sababbin takardun naira.
ICPC ta ce ta...
Ƙungiyar NBA ta yi Allah -Wadai da Kisan Alkali a Jihar Imo
Ƙungiyar NBA ta yi Allah -Wadai da Kisan Alkali a Jihar Imo
Ƙungiyar Lauyoyi ta Najeriya (NBA) ta yi Allah wadai kan kisan da wasu 'yan bindiga suka yi wa Nnaemeka Ugboma wani alƙali da ke jagorantar wata ƙaramar kotu...
Allah ya yi Sarkin Dutse, Nuhu Sanusi Rasuwa
Allah ya yi Sarkin Dutse, Nuhu Sanusi Rasuwa
Mai martaba Sarkin Dutse a jihar Jigawa, Nuhu Muhammad Sanusi ya rasu yana da shekaru 78 a duniya.
Sunusi, wani sarki mai daraja ta daya ya rasu a asibitin Cedercrest dake Abuja da...
Benue: Yadda Wa’adin Tsofaffin Kudi ya yi Tasiri a Garuruwan Karkara a Fadin Najeriya
Benue: Yadda Wa'adin Tsofaffin Kudi ya yi Tasiri a Garuruwan Karkara a Fadin Najeriya
Sabon tsarin CBN da wa'adinsa kan tsoffin kudi na yin tasiri sosai a kan wasu garuruwan karkara a fadin Najeriya.
Yayin da al'ummar kasar ke fafutukar samun...
Tsohuwar Ministar Harkokin Man Fetur, Alison-Madueke ta Roki Kotu ta Janye Umarnin da ta...
Tsohuwar Ministar Harkokin Man Fetur, Alison-Madueke ta Roki Kotu ta Janye Umarnin da ta Bada na Karbe Kadarorinta
Diezani Alison-Madueke ba ta gamsu da raba ta da wasu dukiyoyinta da Alkalin kotu ya yi ba.
Tsohuwar Ministar Najeriyar ta shigar da...
Bauchi: Muna Raba wa Kowane Reshen Banki N30m na Sabbin Takardun Kuɗi – CBN
Bauchi: Muna Raba wa Kowane Reshen Banki N30m na Sabbin Takardun Kuɗi - CBN
CBN reshen jihar Bauchi ya yi kira ga ɗaukacin al'umma su kai korafin kowane banki ne suka ga babu kuɗi a ATM.
Jami'in babban bankin, Abdulkadir Jibrin,...
Rundunar Sojin Najeriya ta Gargadi Masu Kokarin Tayar da Zaune Tsaye a Zaben 2023
Rundunar Sojin Najeriya ta Gargadi Masu Kokarin Tayar da Zaune Tsaye a Zaben 2023
Babban hafsan sojojin Najeriya Laftana Janar Faruk Yahaya ya gargadi masu neman tayar da zaune tsaye cewa rundunar sojojin kasar za ta yi duk mai yiwuwa...
Mutane 87 ne Suka Rasa Rayukansu a Harin Bam Din Masallacin Pakistan
Mutane 87 ne Suka Rasa Rayukansu a Harin Bam Din Masallacin Pakistan
Akalla mutum 87 ne suka mutu kawo yanzu a sanadiyar harin bam din da aka kai kan masallata a wani masallaci da ke birnin Peshawar na kasar Pakistan.
Masallacin...
Tsawaita Shekarun Ritaya: Ma’aikatan Faransa Sun Shiga Yajin Aiki
Tsawaita Shekarun Ritaya: Ma'aikatan Faransa Sun Shiga Yajin Aiki
Ma'aikata a Faransa sun soma wani yajin aiki a karo na biyu a fadin kasar kan shirin Shugaba Emmanuel Macron na mayar da shekarun da ma'aikatan kasar za su yi ritaya...
Mayakan ISWAP na Raba wa Matafiya Tsofaffin Naira a Jihar Borno
Mayakan ISWAP na Raba wa Matafiya Tsofaffin Naira a Jihar Borno
Wasu wadanda ake kyautata zaton mayakan kungiyar ISWAP ne sun fara raba wa matafiya tarin tsofaffin takardun kudi a manyan hanyoyin yankin da ke kusa da tafkin Chadi.
Rahotanni daga...











