Cire Tallafi a Najeriya: An Samu Sabani Tsakanin Dillalan Man Fetur da Masu Zaman...
Cire Tallafi a Najeriya: An Samu Sabani Tsakanin Dillalan Man Fetur da Masu Zaman Kansu
Manyan kamfanonin dillalan man fetur da masu zaman kansu sun samu sabani kan batun cire tallafin mai da gwamnatin Najeriya ta ce za ta yi.
Yayin...
Gwamnatin Kaduna za ta Fara Amfani da Shafin Whatsapp Wajen Tattara Haraji
Gwamnatin Kaduna za ta Fara Amfani da Shafin Whatsapp Wajen Tattara Haraji
Hukumar tattara kudin haraji ta Jihar Kaduna za ta fara amfani da shafin WhatsApp, da kuma tsarin biyan kudi na kananan wayoyin hannu wato USSD wajen karbar haraji.
Shugaban...
An Rufe Bankunan Jihar Ondo
An Rufe Bankunan Jihar Ondo
Bankunan kasuwanci sun dakatar da ayyukansu gaba daya a Akure babban birnin jihar Ondo da ke kudu maso yammacin Najeriya.
Jaridar The Nation ta ruwaito cewa dukkanin bankunan da wakilanta suka ziyarta a titin Oba Adesida...
Ambaliyar Ruwa a Jigawa: Gidauniyar Ƙasar Qatar da ta Malam Inuwa Sun Raba Tallafin...
Ambaliyar Ruwa a Jigawa: Gidauniyar Ƙasar Qatar da ta Malam Inuwa Sun Raba Tallafin Abinci ga Mutane 1,000
Biyo bayan iftila'in ambaliyar ruwa da ta afkawa al'ummar Jihar Jigawa a bara, gidauniyar ba da agaji ta Duniya, (Qatar Charity Foundation)...
Oshiomhole ya Koka Kan Siyan Litar Man Fetur a N1,000
Oshiomhole ya Koka Kan Siyan Litar Man Fetur a N1,000
Tsohon gwamnan jihar Edo kuma tsohon shugaban APC na kasa, Adams Oshiomhole, ya koka kan siyan litar man fetur a N1,000.
Oshiomhole ya koka cewa duk da kashe fiye da naira...
Gwamnatin ƙasar Mali ta Kori Jami’in Majalisar Ɗinkin Duniya
Gwamnatin ƙasar Mali ta Kori Jami'in Majalisar Ɗinkin Duniya
Gwamnatin mulkin soji ta ƙasar Mali ta bai wa shugaban dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya wa'adin kwana biyu ya fice daga ƙasar.
A wata sanarwar da aka karanta...
Hukumar NDLEA ta Kama Mai Juna Biyu Kan Kokarin Safarar Miyagun Kwayoyi
Hukumar NDLEA ta Kama Mai Juna Biyu Kan Kokarin Safarar Miyagun Kwayoyi
Wata mata mai dauke da juna biyu ta fada komar NDLEA bayan da tayi kokarin safarar miyagun kwayoyi.
Matar wanda ta kunshe wiwi a cikin kananan rediyo guda biyu,...
Adadin Mutanen da Cutar Kansa ke Kashewa a Duk Shekara a Nahiyar Afrika –...
Adadin Mutanen da Cutar Kansa ke Kashewa a Duk Shekara a Nahiyar Afrika - Hukumar Lafiya ta Duniya
Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta ce a kowacce shakara akan samu kusan mutum miliyan 1.1 da ke kamuwa da cutar Kansa...
Gwamnatocin Kaduna,Kogi da Zamfara Sun Kai Gwamnatin Tarayya ƙara Kan Sauya Fasalin Kuɗi
Gwamnatocin Kaduna,Kogi da Zamfara Sun Kai Gwamnatin Tarayya ƙara Kan Sauya Fasalin Kuɗi
Gwamnatocin jihohin Kaduna da Kogi da Zamfara sun kai ƙarar gwamnatin tarayya gaban Kotun Ƙolin ƙasar, suna masu neman kotun da ta dakatar da gwamnatin tarayyar daga...
An Tsinci Gawar Iyalan Basaraken Arewa da ‘Yan Bindiga Suka Sace
An Tsinci Gawar Iyalan Basaraken Arewa da 'Yan Bindiga Suka Sace
Jihar Taraba - Basaraken Mutumbiyu da ke jihar Taraba, Mai shari'a Sani Muhammad (mai murabus) ya ce an gano gawar matansa biyu da yaransa biyar, rahoton The Punch.
Sarkin ya...













