Ranar Masoya: Hukumar Yaki da HIV/AIDS a Najeriya ta Shawarci Matasa su Guji Sharholiyar...
Ranar Masoya: Hukumar Yaki da HIV/AIDS a Najeriya ta Shawarci Matasa su Guji Sharholiyar da za ta Kai su ga Kamuwa da Cutar
Hukumar yaki da cuta mai karya garkuwar jiki ta Najeriya ta gargadi matasa da su gu ji...
Tanzania ta Haramta Amfani da Sanannen Littafin Yara a Makarantu Saboda Zargin Kare ‘Yancin...
Tanzania ta Haramta Amfani da Sanannen Littafin Yara a Makarantu Saboda Zargin Kare 'Yancin Masu Neman Jinsi Daya
Gwamnatin Tanzania ta haramta amfani da sanannen littafin yaran nan mai suna Diary of Wimpy Kid wajen koyarwa a makarantun kasar saboda...
Hukumar Lafiya ta Duniya za ta yi Taron Gaggawa Kan Cutar Marburg
Hukumar Lafiya ta Duniya za ta yi Taron Gaggawa Kan Cutar Marburg
Hukumar lafiya ta duniya ta ce za ta yi taron gaggawa a kan barkewar cutar Marburg a Jamhuriyar Equatorial Guinea da ke yankin tsakiyar Afirka.
Alkaluman hukuma sun nuna...
Gwamnatin Zamfara ta Kori Kungiyoyi Masu Zaman Kansu a Fadin Jihar
Gwamnatin Zamfara ta Kori Kungiyoyi Masu Zaman Kansu a Fadin Jihar
Gwamnatin Jihar Zamfara ta umarci dukkanin kungiyoyi masu zaman kansu da ke aiki a jihar su tattara su fice ba tare da bata wani lokaci ba.
Umarnin na cikin wata...
Gwamnatin Kwara za ta Hukunta duk Wanda ya Kara Kudin Jarrabawar NECO a Jihar
Gwamnatin Kwara za ta Hukunta duk Wanda ya Kara Kudin Jarrabawar NECO a Jihar
Gwamnatin Jihar Kwara da ke arewacin Najeriya ta ce za ta hukunta duk wani shugaban makarantar da ya karbi kudin da ya wuce naira 22,500 wanda...
Cutar Sankarau ta Hallaka Mutane 20 a Jihar Jigawa
Cutar Sankarau ta Hallaka Mutane 20 a Jihar Jigawa
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce fiye da mutum 20 ne ake fargabar sun mutu sanadin cutar sanƙarau da ta ɓulla bana a jihar.
Jigawa, jiha ce da ke kan iyakar Najeriya da...
Girgizar Kasa: An bukaci ‘Yan Najeriya su Taimaka wa Turkiyya da Syria
Girgizar Kasa: An bukaci 'Yan Najeriya su Taimaka wa Turkiyya da Syria
Ofishin jakadancin Turkiyya da ke Abuja da kuma kungiyar kare 'yancin Musulmi ta Najeriya wato MURIC a takaice sun bukaci da a taimaka wa wadanda bala'in girgizar kasa...
EFCC ta Nemi a yi Watsi da Batun Kama Bawa
EFCC ta Nemi a yi Watsi da Batun Kama Bawa
Hukumar EFCC ta nemi a yi watsi da batun kama shugabanta Abdulrasheed Bawa bayan umarnin kotu.
A gaban kotun daukaka kara, EFCC ta bayyana dalilanta na bukatar yin watsi da batun...
Cire Tallafi a Najeriya: An Samu Sabani Tsakanin Dillalan Man Fetur da Masu Zaman...
Cire Tallafi a Najeriya: An Samu Sabani Tsakanin Dillalan Man Fetur da Masu Zaman Kansu
Manyan kamfanonin dillalan man fetur da masu zaman kansu sun samu sabani kan batun cire tallafin mai da gwamnatin Najeriya ta ce za ta yi.
Yayin...
Gwamnatin Kaduna za ta Fara Amfani da Shafin Whatsapp Wajen Tattara Haraji
Gwamnatin Kaduna za ta Fara Amfani da Shafin Whatsapp Wajen Tattara Haraji
Hukumar tattara kudin haraji ta Jihar Kaduna za ta fara amfani da shafin WhatsApp, da kuma tsarin biyan kudi na kananan wayoyin hannu wato USSD wajen karbar haraji.
Shugaban...













