Home Taska Page 95

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Sakataren Jam’iyyar LP na Jihar Kano ya Sauya Sheka Zuwa APC

0
Sakataren Jam'iyyar LP na Jihar Kano ya Sauya Sheka Zuwa APC   Bashir Ahmad, Hadimin shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari yace jam'iyya mai mulki ta ƙara karfi a mahaifarsa jihar Kano. A cewarsa, Sakataren jam'iyyar Labour Party (LP) ya sauya sheka zuwa APC,...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Sojoji 5 a Anambra

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Jami'an Sojoji 5 a Anambra Yan bindiga sun farmaki al'ummar yankin Umunze da ke karamar hukumar Orumba ta kudu a jihar Anambra. Maharan da suka bude wuta sun halaka jami'an sojoji biyar da wani dan farar hula...

Dakarun Tsaro Sun yi Arangama da ‘Yan Fashi Dajin a Kaduna

0
Dakarun Tsaro Sun yi Arangama da 'Yan Fashi Dajin a Kaduna Sojoji sun gudanar da bincike tare da kubutar da fararen hula uku a wata maboyar ‘yan fashin daji da ke yankin Angwan Malam Ali yayin aikin sintiri a Kuriga-Manini-Udawa. Wata...

Yadda na Tsallake Rijiya da Baya a Harin ‘Yan Bindiga – Tsohon Kwamishinan Mahalli...

0
Yadda na Tsallake Rijiya da Baya a Harin 'Yan Bindiga - Tsohon Kwamishinan Mahalli na Jihar Nasarawa   Nasarawa - Kwamishinan muhalli da ma'adanai da bai jima da sauka daga muƙaminsa ba a jihar Nasarawa, Musa Ibrahim Abubakar, ya tsallake rijiya...

An Gano Gawar Mutane 4 da Gini ya Ruftawa a Jihar Legas

0
An Gano Gawar Mutane 4 da Gini ya Ruftawa a Jihar Legas   Wasu sabbin bayanai da hukumumi basu faɗa ba sun nuna cewa an zakulo gawar wata mace da namiji tsirara a ginin Legas. Wasu ma'aikatan agajin gaggawa da suka nemi...

Sojojin Najeriya Sun yi Raga-Raga da Inda ‘Yan Bingida Suke a Zamafara da Katsina

0
Sojojin Najeriya Sun yi Raga-Raga da Inda 'Yan Bingida Suke a Zamafara da Katsina   Sojojin Najeriya sun shiga inda ‘yan bindiga suke, sun yi masu raga-raga a yankunan Katsina da Zamfara. A irin wadannan hare-hare ne ake zargin an bindige Dogo...

A Shirye Nake na bi Duk Abinda Gwamnati ta Zaɓa Tsakanin Zaman Lafiya da...

0
A Shirye Nake na bi Duk Abinda Gwamnati ta Zaɓa Tsakanin Zaman Lafiya da Yaƙi - Bello Turji   Sanannen ɗan bindigan nan, Bello Turji, ya nuna damuwarsa bisa harin da jirgin sojoji ya kai gidansa a Zamfara. Turji yace harin ya...

Yadda Matashi Mai Shekaru 21 ya Rasu a Wurin Shagalin Bikin Karin Shekarar Abokinsa

0
Yadda Matashi Mai Shekaru 21 ya Rasu a Wurin Shagalin Bikin Karin Shekarar Abokinsa   Wani matashi mai suna, Micheal Arigbabuwo, Ya Rasu a wurin bikin karin shekarar Abokinsa a jihar Legas. Kakakin yan sandan jihar, Benjamin Hundeyin, yace sun kama abokansa...

‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Dan Kasuwa a Sabon Gari Da ke Jihar Kano

0
'Yan Bindiga Sun Kashe 'Dan Kasuwa a Sabon Gari Da ke Jihar Kano   Yan bindiga sun tafi har shago sun bindige wani dan kasuwa mai suna Mr Ifeanyi a Sabon Garin Jihar Kano. Shaidun gani da ido sun bayyana yadda maharan...

IGP Usman Baba ya Shiga Gana wa da Manyan Jami’an ‘Yan Sanda a Abuja

0
IGP Usman Baba ya Shiga Gana wa da Manyan Jami'an 'Yan Sanda a Abuja   Sufeja Janar na hukumar yan sandan ƙasar nan (IGP) Usman Baba, ya gana da manyan jami'ai a birnin tarayya. Abuja Wasu bayanai sun nuna cewa taron zai...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta