Sabuwar Hanyar da Za’a Kawo Karshen Rashin Tsaro a Zamfara – IGP Usman Baba
Sabuwar Hanyar da Za'a Kawo Karshen Rashin Tsaro a Zamfara - IGP Usman Baba
Sifeta janar na ‘yan sandan Najeriya, IGP Usman Baba, ya kawo sabuwar hanyar kawo karshen rashin tsaro a jahar Zamfara.
Mataimakinsa, AIG Zone 10 na Sokoto, Ali...
Shugaban Jam’iyyar PDP na Jahar Lagos, Adegbola Dominic ya Mutu
Shugaban Jam'iyyar PDP na Jahar Lagos, Adegbola Dominic ya Mutu
Shugaban babbar jam'iyyar adawa PDP, reshen jahar Lagos, Adegbola Dominic, ya kwanta dama.
Kakakin jam'iyyar na jahar, Taofeeq Gani, shine ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba.
Yace...
Real Madrid ta Nemi PSG da ta Saida Mata Kylian Mbappe Akan $188
Real Madrid ta Nemi PSG da ta Saida Mata Kylian Mbappe Akan $188
Kylian Mbappe ya ki sabunta kwantiraginsa da Paris Saint-Germain.
Real Madrid tana neman a saida mata ‘dan wasan a kan miliyan $188.
Idan ciniki ya fada, ‘Dan wasan gaban...
An Samu Kungiya a Kasar Afghanistan Masu Adawa da Mulkin Taliban
An Samu Kungiya a Kasar Afghanistan Masu Adawa da Mulkin Taliban
A can kasar Afghanistan, an samu wasu sojojin da suke adawa da mulkin kungiyar Taliban.
Rahoto ya bayyana cewa, sun harba wani babban makami cikin kwari domin nuna adawarsu ga...
PIB: Shugaban Majalisar Dattawa ya yi Watsi da Rade-Radin Cewa Sun Lukume $10m
PIB: Shugaban Majalisar Dattawa ya yi Watsi da Rade-Radin Cewa Sun Lukume $10m
Ahmad Lawan yace babu wanda aka ba cin hanci domin a taba kudirin PIB.
Shugaban majalisar yayi watsi da rade-radin cewa sun lakume Miliyan $10m.
Lawan ya gargadi jama’a...
Daukar Tubabbun Boko Haram: Rundunar Sojojin Najeriya ta Karyata Jita-Jitar
Daukar Tubabbun Boko Haram: Rundunar Sojojin Najeriya ta Karyata Jita-Jitar
Rundunar sojojin Najeriya ta karyata jita-jitar cewa rundunar za ta dauki tubabbun 'yan ta'addan Boko Harm.
Wannan na zuwa ne bayan da rundunar ta ce ta gano wani bidiyo dake nuna...
CCECC ta Fadi Lokacin da Zata Gama Titin Jirgin Kasan Kano Zuwa Kaduna
CCECC ta Fadi Lokacin da Zata Gama Titin Jirgin Kasan Kano Zuwa Kaduna
China Civil Engineering Construction Corporation suna aikin dogo a Najeriya.
Kamfanin sun ce za a gama titin jirgin kasan Kano zuwa Kaduna a watanni 18.
Akwai yiwuwar a karkare...
Mutane su Kare Kan su Daga ‘Yan Bindiga: Gwamnatin Tarayya ta yi Magana Kan...
Mutane su Kare Kan su Daga 'Yan Bindiga: Gwamnatin Tarayya ta yi Magana Kan Batun Gwamna Masari
Gwamnatin Tarayyar Nigeria ta ce bata goyon bayan kiran da Masari ya yi na cewa mutane su tashi su kare kansu daga 'yan...
Mutane Sun Cika a Jahar Plateau Domin Halartar Sallar Jana’izar Sama’ila Mai Block
Mutane Sun Cika a Jahar Plateau Domin Halartar Sallar Jana'izar Sama'ila Mai Block
Allah ya yiwa Attajiri Alhaji Sama'ila Mai Block rasuwa.
Daruruwan mutane sun cika Jos domin halartan Sallar Jana'izar marigayin.
Mutane da dama sun fadi shaidun alkhairi kan marigayi bisa...
Anyi Garkuwa da Sakataren Hukumar Zaɓe na Jahar Nasarawa
Anyi Garkuwa da Sakataren Hukumar Zaɓe na Jahar Nasarawa
Wasu yan bindiga da ba'a san su ba sun yi awon gaba da sakataren hukumar zaɓe ta jahar Nasarawa, Barista Muhammad Abubakar.
Rahotanni sun bayyana cewa maharan sun kai harin gidan sakataren...





















