Kaduna: Gwamnatin ta Saka Dokar Hana Fita a ƙaramar Hukuma Biyu

0
Kaduna: Gwamnatin ta Saka Dokar Hana Fita a ƙaramar Hukuma Biyu Gwamnatin Jihar Kaduna ta saka dokar hana fita a wasu yankuna na ƙananan hukumomin Kaduna ta Kudu da kuma Chukun na jihar ta tsawon awa 24. Dokar za ta yi...

Real Madrid Ta Lallasa Barcelona 3:1 a Wasan El Clasico

0
Real Madrid Ta Lallasa Barcelona 3:1 a Wasan El Clasico Dazun nan aka kammala fafatawar jikakkiyar hamayya ta El Clasico inda Real Madrid ta lallasa Barcelona da ci uku da daya a yau Asabar a wasan La Liga na kasar...

IMN: El-Zakzaky Yana Nan da Ransa

0
IMN: El-Zakzaky Yana Nan da Ransa Kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) da aka fi sani da Shi'a ta karyata labarin cewa shugaban ta Ibrahim Zakzaky ya mutu. Wani mamba a kungiyar mai suna Abdullahi Usman ya tabbatar da cewa shugaban...

Legas: Yadda ‘Yan Daba Suka Sace Takardun Makaranta na, Fasfoti da Kayan Abinci#Dan Majalisar

0
Legas: Yadda 'Yan Daba Suka Sace Takardun Makaranta na, Fasfoti da Kayan Abinci#Dan Majalisar Shugaban masu rinjaye na majalisar jihar Legas, Sanai Ogunbiade, ya ce 'yan ta'adda sun shiga gidansa na Ikorodu sun yi masa fashi da tsakar rana Ya wallafa...

Oyo: An Samu Wasu Bata Gari Sun Wawashe Gidan Sanata a Najeriya

0
Oyo: An Samu Wasu Bata Gari Sun Wawashe Gidan Sanata a Najeriya Wasu fusatattun matasa sun afka gidan sanata mai wakiltar Mazaɓar Oyo ta Tsakiya, Teslim Folarin, inda suka wawashe kayayyaki. Jaridar Premium Times ta ruwaito a yau Asabar cewa matasan...

Jos: Matasan Sun yi Cincirindo Domin Diban Kayan Tallafin Korona

0
Jos: Matasan Sun yi Cincirindo Domin Diban Kayan Tallafin Korona Satan kayan tallafin Korona ya zama ruwan dare a jihohin Najeriya. Matasa a jihar Plateau sun shiga kwasan nasu rabon tun da an ki raba musu - Kayan abincin da ake...

Daya Daga Matan Marigayi Ado Bayero: Bamu da Gidan Zama, an Hana mu Komai...

0
Daya Daga Matan Marigayi Ado Bayero: Bamu da Gidan Zama, an Hana mu Komai na Gado Daya daga cikin iyalan marigayi sarkin Kano, Alhaji Ado Bayero, ta magantu. Hajiya Hauwa, wacce ta haifa masa 'yaya biyu ta bayyana irin halin kuncin...

Najeriya: Labaran ƙarya da aka Yaɗa kan Zanga-Zangar EndSars

0
Najeriya: Labaran ƙarya da aka Yaɗa kan Zanga-Zangar EndSars A farkon watan nan ne dai aka fara wata zanga-zanga a Najeriya inda matasan ƙasar suka yi kira da a rushe rundunar da ke yaƙi da fashi da makami ta SARS. Batun...

Dalilin da Yasa Buhari ya ki Magana a Kan Harbin Lekki

0
Dalilin da Yasa Buhari ya ki Magana a Kan Harbin Lekki Fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari ta sanar sa dalilinta na yin shiru a kan harbe-harben Lekki. Mai bai wa shugaban kasar shawara na musamman a fannin yada labarai, Femi Adesina...

Borno: Dakarun Sojin Najeriya Sun Fatattaki ‘Yan Ta’addan da Suka Kai Hari

0
Borno: Dakarun Sojin Najeriya Sun Fatattaki 'Yan Ta'addan da Suka Kai Hari Rundunar Sojin Najeriya ta Army Super Camp sun mayar da harin da 'yan Boko Haram suka kai Ngamdu da ke karamar hukumar Kaga a jihar Borno. Sun samu nasarar...