Nasarorin da Gwamnatin Shugaban ƙasa Buhari ta Cimma Zai Amfanar da Mutanen Zamani da...
Nasarorin da Gwamnatin Shugaban ƙasa Buhari ta Cimma Zai Amfanar da Mutanen Zamani da Dama Masu Zuwa - Lai Mohammed
Ministan yaɗa labarai, Lai Muhammed, yace ayyukan cigaban da gwamnati Buhari Tayi zasu amfanar da mutane da dama nan gaba.
Ministan...
Gwamna Matawelle na Shirin Sauya Sheka
Gwamna Matawelle na Shirin Sauya Sheka
Gwamnan jahar Zamfara Bello Matawalle na shirin komawa jam'iyyar All Progressives Congress APC.
Wata majiya kusa da gwamnan ta ce a ranar 12 ga watan Yuni ne gwamnan zai koma APC.
Majiyar ta ce sauke kwamishinoni...
Garba Shehu ya Shawarci ‘Yan Jarida da su Tsarkake Ayyukansu
Garba Shehu ya Shawarci 'Yan Jarida da su Tsarkake Ayyukansu
Mataimakin shugaban kasa kan yada labarai ya yaba da ci gaban da gwamnatin Ganduje ta kawo.
Ya ce duk masu kushe da suka ga gwamnatin a baya, yanzu sun cika da...
‘Yan Bindiga Sun Shiga Jami’ar Jahar Taraba Sunyi Garkuwa da Lakcara 1
'Yan Bindiga Sun Shiga Jami'ar Jahar Taraba Sunyi Garkuwa da Lakcara 1
Wasu yan bindiga sun kutsa kai gidajen kwanan malaman jami'ar jahar Taraba, inda suka sace wani lakcara.
Shugaban Makarantar (VC), Farfesa Ado-Tenebe ya tabbatar da faruwar lamarin, yace yayi...
Gwamna Ben Ayade ya Sallami Kwamishinoni 4 da Hadimansa 5
Gwamna Ben Ayade ya Sallami Kwamishinoni 4 da Hadimansa 5
Gwamnan jahar Cross River, Ben Ayade, ya sallami kwamishinoni 4 da hadimansa 5 bayan komawa APC.
Duk da gwamnan bai sanar da dalilinsa na yin hakan ba, ya mika godiyarsa ga...
Shugaban Kasar Ghana ya Kawo wa Shugaba Buhari Ziyara Aso Villa
Shugaban Kasar Ghana ya Kawo wa Shugaba Buhari Ziyara Aso Villa
Shugaban kasar Ghana, Nana Akufo-Addo ya kawo wa shugaba Muhammadu Buhari ziyara fadar Aso Villa a ranar Alhamis, 27 ga watan Mayu, 2021.
Nana Akufo ya dira fadar shugaban kasan...
Mun Biya Dukkan Ma’aikatan N-Power Haƙƙinsu – Sadiya Umar Farouq
Mun Biya Dukkan Ma'aikatan N-Power Haƙƙinsu - Sadiya Umar Farouq
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa babu mai binta bashi daga cikin ma'aikatan Npower da suka gama aiki.
Ministar ma'aikatar jin kai da walwala, Sadiya Farouq, itace ta bayyana haka, tace an...
Shugaba Buhari Ya Nada Sanata Basheer Mohammed a Matsayin Sabon Shugaban Hukumar NAPTIP
Shugaba Buhari Ya Nada Sanata Basheer Mohammed a Matsayin Sabon Shugaban Hukumar NAPTIP
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Sanata Basheer Mohammed a matsayin sabon shugaban hukumar NAPTIP.
Har ila yau, zasu yi musayar hukuma ne da Imaan Sulaiman Ibrahim wacce...
Najeriya na Cikin Aminci Duk da Halin Matsalar Tsaro da Ake Fuskanta – Minista...
Najeriya na Cikin Aminci Duk da Halin Matsalar Tsaro da Ake Fuskanta - Minista Lai Mohammed
Minista Lai Mohammed ya kara wa 'yan Najeriya kwarin gwiwa game da halin da ake ciki.
Ya bayyana cewa, Najeriya na cikin aminci duk da...
Ni ba ‘Dan Jam’iyyar PDP ba ne Kuma ba na Cikinta – Buba Galadima
Ni ba ‘Dan Jam’iyyar PDP ba ne Kuma ba na Cikinta - Buba Galadima
Injiniya Buba Galadima ya yi karin haske game da akidarsa a siyasa.
Buba Galadima ya bayyana cewa shi fa ba ‘dan jam’iyyar PDP ba ne.
Tsohon jigon na...




















