Home SIYASA Page 131

SIYASA

Tsohon Gwamnan Jahar Cross Rivers, Donald Duke ya Sauya Jam’iyya

0
Tsohon Gwamnan Jahar Cross Rivers, Donald Duke ya Sauya Jam'iyya   Jam'iyyar PDP tayi babban kamu yayin da tsohon gwamnan jahar Cross Rivers, Donald Duke, ya sauya sheƙa zuwa jam'iyyar. An tabbatar da komwar Mr. Duke zuwa jam'iyyar PDP ne yau Laraba,...

Rundunar ‘Yan Sanda ta Kama Wanda Suka Kaiwa Gwamna Samuel Ortom Hari

0
Rundunar 'Yan Sanda ta Kama Wanda Suka Kaiwa Gwamna Samuel Ortom Hari Rundunar 'yan sanda ta bayyana cewa ta kama dukkan masu hannu a harin da aka kaiwa gwamnan jahar Benuwai, Samuel Ortom. Muƙaddashin sufetan yan sanda na ƙasa, Usman Baba,...

Adadin Kudaden da Marigayi Sani Abacha ya Boye a Kasashen Waje

0
Adadin Kudaden da Marigayi Sani Abacha ya Boye a Kasashen Waje   Marigayi Janar Sani Abacha ya yi mulkin Najeriya daga 1993 zuwa 1998 da ya mutu. Yana daga cikin jerin shugabannin Najeriya da suka mutu kan ragamar mulki. Tun bayar wafatinsa, Najeriya...

Shugaba Buhari ya Nada Farouk Yahaya a Matsayin Sabon Shugaban Hafsan Sojojin Kasa

0
Shugaba Buhari ya Nada Farouk Yahaya a Matsayin Sabon Shugaban Hafsan Sojojin Kasa   Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Farouk Yahaya a matsayin sabon shugaban hafsan sojojin kasa. Farouk Yahaya mai mukamin Manjo Janar ya maye gurbin marigayi Laftanal Janar Ibrahim...

Murabus: Tawagar Wakilan ƙungiyar Kasashen Nahiyar Africa ta Gana da Shugaban Kasar Mali

0
Murabus: Tawagar Wakilan ƙungiyar Kasashen Nahiyar Africa ta Gana da Shugaban Kasar Mali   Tawagar wakilan ƙungiyar kasashen nahiyar Afirca ECOWAS ta gana da hamɓararren shugaban Mali da Firam minista. No Shugaban Mali da Firam minista sun shaida wa wakilan ECOWAS ɗin...

Jahohi ne ya Kamata su Yanke Kwatankwacin Yawan Kananan Hukumomin da Zasu Iya ɗauka...

0
Jahohi ne ya Kamata su Yanke Kwatankwacin Yawan Kananan Hukumomin da Zasu Iya ɗauka - Gwamna El-Rufa'i   Gwamna Malam Nasiru El-Rufa'i, yace kamata yayi a baiwa gwamnonin jahohi damar yanke yawan kananan hukumomin da zasu iya ɗauka. Gwamnan yace idan akace...

Shugaba Bah Ndaw da Firam Ministansa Sunyi Murabus Daga Kujerunsu

0
Shugaba Bah Ndaw da Firam Ministansa Sunyi Murabus Daga Kujerunsu Shugaba Bah Ndaw da Firam Ministansa Sunyi Murabus Daga Kujerunsu Shugaban kasar Mali da Firam Minista sun yi murabus daga kujerunsu bayan tsaresu da Sojoji sukayi ranar Litinin, wani hadimin sabon...

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi Allah Wadai da Tsare Shugaban Kasar Mali

0
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi Allah Wadai da Tsare Shugaban Kasar Mali   Gwamnatin Najeriya ta yi Allah wadai da tsare shugaban kasar Mali da aka yi a makon nan. Gwamnatin Najeriya ta ce dole ne a saki wadanda aka tsaren ba...

Tarihi ba Zai wa Jam’iyyar APC Kyauba Idan ta Cigaba da ƙona Ofisoshin Hukumar...

0
Tarihi ba Zai wa Jam'iyyar APC Kyauba Idan ta Cigaba da ƙona Ofisoshin Hukumar Zaɓe - Jam'iyyar PDP   Babbar jam'iyyar hamayya PDP tace har yanzun tana kan bakarta cewa APC na da hannu a hare-haren da ake kaiwa ofishin hukumar...

‘Yan Najeriya Sunyi Martani a Kan Gwamnonin da Suka Halarci Bikin ‘Dan Malami Maimakon...

0
'Yan Najeriya Sunyi Martani a Kan Gwamnonin da Suka Halarci Bikin 'Dan Malami Maimakon Jana'izar Janar Ibrahim Attahiru   'Yan Najeria sun fusata yayin da wasu gwamnoni suka halarci bikin dan Malami maimakon jana'izar COAS. Wasu sun bayyana fushinsu a shafin Tuwita...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta