Home SIYASA Page 129

SIYASA

Sharudda Dage Dakatar da Twitter: Gwamnatin Tarayya ta Musanta Batun

0
Sharudda Dage Dakatar da Twitter: Gwamnatin Tarayya ta Musanta Batun   Gwamnatin tarayya ta musanta rahoton dake yawo na cewa ta bada sharadi kafin ta dage dakatar da Twitter da tayi a kasar nan. Ferdinand Nwonye, mai magana da yawun ma'aikatar harkokin...

Zan Karfafa Cin Naman Alade a Madadin Naman Shanu a Jahata – Gwamna Rotimi...

0
Zan Karfafa Cin Naman Alade a Madadin Naman Shanu a Jahata - Gwamna Rotimi Akeredolu   Gwamnan jahar Ondo ya bayyana aniyarsa ta karfafa maciya naman alade a duk fadin jahar. Ya ce gwamnatinsa a shirye take don maye gurbin naman shanu...

Dakatar da Twitter: Gwamnonin APC Biyu Sun Saba Umarnin Shugaba Buhari

0
Dakatar da Twitter: Gwamnonin APC Biyu Sun Saba Umarnin Shugaba Buhari   Rahotanni sun bayyana cewa, gwamnonin APC biyu sun bijirewa umarnin gwamnati na dakatar da Twitter. An ga rubutun gwamnonin biyu biyo bayan dakatar da ayyukan Twitter a fadin kasar ta...

Shugaba Muhammadu Buhari ya Gana da Hafsan Sojojin ƙasa, Manjo Janar Farouk Yahaya

0
Shugaba Muhammadu Buhari ya Gana da Hafsan Sojojin ƙasa, Manjo Janar Farouk Yahaya   Shugaba Buhari ya gana da sabon hafsan sojojin ƙasa, Manjo Janar Farouk Yahaya a fadarsa dake Abuja. Wannan shine karon farko da shugaban yake ganawa da COAS ɗin...

Shugaba Muhammadu Buhari ya Sauka Daga Shugaban NBA

0
Shugaba Muhammadu Buhari ya Sauka Daga Shugaban NBA Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya sauka daga muƙamin shugaban NBA bayan ƙarewar wa'adinsa. Buhari yayi godiya ga dukkan shugabannin ƙasashen da NBA ta haɗa bisa goyon bayan da suka nuna masa na tsawon...

‘Yan Bindiga na Taruwa a Dajin Falgore Duk da Jahar na Kokarin Bude Dajin...

0
'Yan Bindiga na Taruwa a Dajin Falgore Duk da Jahar na Kokarin Bude Dajin - Gwamna Ganduje   Abdullahi Umar Ganduje, gwamnan Kano ya koka kan yadda yan bindiga ke mamaye dazukan jaharsa. Ganduje ya bayyana hakan ne yayin ziyarar da ya...

Jam’iyyar PDP ta Bukaci Gwamna Hope Uzodinma da Yayi Murabus Daga Kujerarsa

0
Jam'iyyar PDP ta Bukaci Gwamna Hope Uzodinma da Yayi Murabus Daga Kujerarsa   Jam'iyyar hamayya ta PDP reshen jahar Imo tayi kira ga gwamnan jahar yayi murabus daga kujerarsa. PDP tace gwamnan bashi da karsashi ko ƙwarin guiwar da zai fuskanci matsalar...

Matsalolin kasar Nan : Dole ne Majalisar Kasa Tayi Wani Abu Game da Lamarin...

0
Matsalolin kasar Nan : Dole ne Majalisar Kasa Tayi Wani Abu Game da Lamarin ko Kuma su Rufe Majalisar - Sanata Smart Adeyemi   Halin da Najeriya ke ciki ya batawa Sanata Smart Adeyemi rai har ya kusan yin kuka yayin...

WAIWAYE ADON TAFIYA: Shekaru 6 na Zababben Gwamnan Jahar Jigawa, Muhammadu Badaru Abubakar –...

0
WAIWAYE ADON TAFIYA: Shekaru 6 na Zababben Gwamnan Jahar Jigawa, Muhammadu Badaru Abubakar - Mahmuda Yau Dan Sarki   "Akalan Gwamnatimmu zai karkata ne kacokam wajen harkar tsaro na rayuka da dukiyoyin al'umma, kazalika da harkar ilimi, wadacencen ruwan Sha, tsaftar...

Shugaba Muhammadu Buhari ya Shiga Ganawa da Shugaban Hukumar INEC

0
Shugaba Muhammadu Buhari ya Shiga Ganawa da Shugaban Hukumar INEC Shugaba Buhari ya gana da shugaban hukumar INEC biyo bayan hare-hare da ake kai wa ofisoshin hukumar. A tare da shugaban na INEC akwai kwamishinoni biyar da aka yi tattaunawar dasu...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta